Aka kuma zo da Jahannama a wannan ranar. To fa a wannan ranar ne mutum zai tuna (sakacinsa), ta yaya wannan tunawar za ta yi masa amfani?
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Fajr
Ayah : 24
يَقُولُ يَٰلَيۡتَنِي قَدَّمۡتُ لِحَيَاتِي
Zai ce: “Kaitona, ina ma da na gabatar (da ayyukan alheri) a rayuwata!”
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Fajr
Ayah : 25
فَيَوۡمَئِذٖ لَّا يُعَذِّبُ عَذَابَهُۥٓ أَحَدٞ
To a wannan ranar ba wani xaya da zai yi azaba irin azabarsa (watau Allah)
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Fajr
Ayah : 26
وَلَا يُوثِقُ وَثَاقَهُۥٓ أَحَدٞ
Ba kuma xaya da zai yi xauri irin xaurinsa
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Fajr
Ayah : 27
يَـٰٓأَيَّتُهَا ٱلنَّفۡسُ ٱلۡمُطۡمَئِنَّةُ
(Za a ce): Ya kai wannan rai mai nutsuwa
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Fajr
Ayah : 28
ٱرۡجِعِيٓ إِلَىٰ رَبِّكِ رَاضِيَةٗ مَّرۡضِيَّةٗ
Ka koma zuwa ga Ubangijinka kana mai yarda (da sakamako), abin yarda
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Fajr
Ayah : 29
فَٱدۡخُلِي فِي عِبَٰدِي
Don haka ka shiga cikin bayina
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Fajr
Ayah : 30
وَٱدۡخُلِي جَنَّتِي
Ka kuma shiga Aljannata
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 1
لَآ أُقۡسِمُ بِهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ
Na rantse da wannan gari (na Makka)
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 2
وَأَنتَ حِلُّۢ بِهَٰذَا ٱلۡبَلَدِ
Alhali kuwa kai an halatta maka wannan gari[1]
1- Watau an halatta masa kashe wanda ya cancanci kisa a garin Makka. Ko kuma ana nufin Allah ya yi rantsuwa da Makka musamman lokacin da Annabi () yake zaune a cikinta.
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 3
وَوَالِدٖ وَمَا وَلَدَ
(Na rantse) da mahaifi da abin da ya haifa[1]
1- Watau Annabi Adamu () da zurriyarsa. Ko kuma duk wani mahaifi da duk wani wanda aka haifa.
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 4
لَقَدۡ خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ فِي كَبَدٍ
Haqiqa Mun halicci mutum cikin wahala
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 5
أَيَحۡسَبُ أَن لَّن يَقۡدِرَ عَلَيۡهِ أَحَدٞ
Yanzu mutum yana tsammanin cewa wani ba zai sami iko a kansa ba?
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 6
يَقُولُ أَهۡلَكۡتُ مَالٗا لُّبَدًا
Yana cewa: “Na vatar da dukiya mai ximbin yawa.”
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 7
أَيَحۡسَبُ أَن لَّمۡ يَرَهُۥٓ أَحَدٌ
Shin yana tsammanin cewa ba wanda ya gan shi?
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 8
أَلَمۡ نَجۡعَل لَّهُۥ عَيۡنَيۡنِ
Shin ba Mu sanya masa idanuwa biyu ba ne?
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 9
وَلِسَانٗا وَشَفَتَيۡنِ
Da harshe da kuma lavva biyu?
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 10
وَهَدَيۡنَٰهُ ٱلنَّجۡدَيۡنِ
Muka kuma bayyana masa hanyoyi biyu[1]?
1- Watau hanyar alheri da hanyar sharri.
Report a mistake
Copy
Done
Error
Share :
Surah:
Suratul Balad
Ayah : 11
فَلَا ٱقۡتَحَمَ ٱلۡعَقَبَةَ
Sai bai qetare hanya mai wahala[1] ba?
1- Watau hanyar da ta raba tsakaninsa da gidan Aljanna.