Surah: Suratul Kafirun

Ayah : 1

قُلۡ يَـٰٓأَيُّهَا ٱلۡكَٰفِرُونَ

Ka ce: “Ya ku waxannan kafirai



Surah: Suratul Kafirun

Ayah : 2

لَآ أَعۡبُدُ مَا تَعۡبُدُونَ

“Ba zan bauta wa abin da kuke bauta wa ba



Surah: Suratul Kafirun

Ayah : 3

وَلَآ أَنتُمۡ عَٰبِدُونَ مَآ أَعۡبُدُ

“Ku kuma ba masu bautar abin da nake bauta wa ba ne



Surah: Suratul Kafirun

Ayah : 4

وَلَآ أَنَا۠ عَابِدٞ مَّا عَبَدتُّمۡ

“Ni kuma ba mai bauta wa abin da kuka bauta wa ba ne



Surah: Suratul Kafirun

Ayah : 5

وَلَآ أَنتُمۡ عَٰبِدُونَ مَآ أَعۡبُدُ

“Ku ma ba za ku bauta wa abin da nake bauta wa ba



Surah: Suratul Kafirun

Ayah : 6

لَكُمۡ دِينُكُمۡ وَلِيَ دِينِ

“Addininku na gare ku, ni ma kuma addinina na gare ni[1].”


1- Annabi () ya ga wani yana karanta wannan Surar sai ya ce: “Amma dai wannan haqiqa ya kuvuta daga shirka”.