فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
Share :
مُدۡهَآمَّتَانِ
Masu tsananin kore
فِيهِمَا عَيۡنَانِ نَضَّاخَتَانِ
A cikinsu (kuma) akwai idanuwan (ruwa) guda biyu masu feshi
فِيهِمَا فَٰكِهَةٞ وَنَخۡلٞ وَرُمَّانٞ
A cikinsu (kuma) akwai abin marmari da dabino da ruman
فِيهِنَّ خَيۡرَٰتٌ حِسَانٞ
A cikinsu (watau gidajen Aljannar) akwai mata nagartattu kyawawa
حُورٞ مَّقۡصُورَٰتٞ فِي ٱلۡخِيَامِ
(Matayen) masu fari da baqin ido ne, suna kawwame cikin tantuna
لَمۡ يَطۡمِثۡهُنَّ إِنسٞ قَبۡلَهُمۡ وَلَا جَآنّٞ
Wani mutum ko aljan bai tava shafar su ba a gabaninsu
مُتَّكِـِٔينَ عَلَىٰ رَفۡرَفٍ خُضۡرٖ وَعَبۡقَرِيٍّ حِسَانٖ
Suna kishingixe a kan matasan kai koraye, da kuma kilisai kyawawa
عَلَىٰ سُرُرٖ مَّوۡضُونَةٖ
Suna kan gadaje masu adon zinari
مُّتَّكِـِٔينَ عَلَيۡهَا مُتَقَٰبِلِينَ
Suna kishingixe a kansu suna fuskantar juna
يَطُوفُ عَلَيۡهِمۡ وِلۡدَٰنٞ مُّخَلَّدُونَ
Yara samari dawwamammu (masu hidima) za su riqa zagaya su
بِأَكۡوَابٖ وَأَبَارِيقَ وَكَأۡسٖ مِّن مَّعِينٖ
Da kofuna (marasa mariqai) da butoci masu hannaye da kuma qoquna na giya
لَّا يُصَدَّعُونَ عَنۡهَا وَلَا يُنزِفُونَ
Ba sa ciwon kai saboda ita, kuma ba sa buguwa
وَفَٰكِهَةٖ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ
Da kuma ababan marmari na abin da suke so su zava
وَلَحۡمِ طَيۡرٖ مِّمَّا يَشۡتَهُونَ
Da kuma naman tsuntsaye na abin da suke sha’awa
وَحُورٌ عِينٞ
Da kuma matan Hurul-Ini
كَأَمۡثَٰلِ ٱللُّؤۡلُوِٕ ٱلۡمَكۡنُونِ
Kamar misalin lu’ulu’u da yake cikin kwasfa
جَزَآءَۢ بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ
Sakamako ne na abin da suka kasance suna aikatawa
لَا يَسۡمَعُونَ فِيهَا لَغۡوٗا وَلَا تَأۡثِيمًا
Ba sa kuma jin wani zancen banza da mai sa zunubi a cikinta
إِلَّا قِيلٗا سَلَٰمٗا سَلَٰمٗا
Sai dai faxar salamun-salamun[1]
1- Watau sallamar mala’iku a gare su da wadda za su riqa yi wa junansu.
فِي سِدۡرٖ مَّخۡضُودٖ
Suna cikin ‘ya’yan itacen magarya marasa qaya
وَطَلۡحٖ مَّنضُودٖ
Da kuma ayaba mai ‘ya’ya dava-dava
وَظِلّٖ مَّمۡدُودٖ
Da inuwa madawwamiya