Surah: Suratun Naba’i

Ayah : 22

لِّلطَّـٰغِينَ مَـَٔابٗا

Makoma ce ga masu xagawa



Surah: Suratul Humaza

Ayah : 5

وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡحُطَمَةُ

Me kuma ya sanar da kai irin girman ‘Huxama’?



Surah: Suratul Humaza

Ayah : 6

نَارُ ٱللَّهِ ٱلۡمُوقَدَةُ

Wuta ce ta Allah abar hurawa



Surah: Suratul Humaza

Ayah : 7

ٱلَّتِي تَطَّلِعُ عَلَى ٱلۡأَفۡـِٔدَةِ

Wadda take mamaye zukata



Surah: Suratul Humaza

Ayah : 8

إِنَّهَا عَلَيۡهِم مُّؤۡصَدَةٞ

Lalle ita abar kullewa ce da su[1]


1- Watau za a kulle kafirai a cikin ruf babu fita.


Surah: Suratul Humaza

Ayah : 9

فِي عَمَدٖ مُّمَدَّدَةِۭ

A cikin ginshiqai miqaqqu (da suka kewaye ta)