Surata: Suratu Abasa

O versículo : 1

عَبَسَ وَتَوَلَّىٰٓ

Ya xaure fuska[1], ya kuma ba da baya


1- Shi ne Manzon Allah ().


Surata: Suratu Abasa

O versículo : 2

أَن جَآءَهُ ٱلۡأَعۡمَىٰ

Don makaho[1] ya zo masa


1- Shi ne Abdullahi xan Ummu Maktum, ya zo yana yi wa Annabi () tambaya a lokacin shi kuma yana qoqarin janyo hankalin shugabannin Quraishawa zuwa ga Musulunci.


Surata: Suratu Abasa

O versículo : 3

وَمَا يُدۡرِيكَ لَعَلَّهُۥ يَزَّكَّىٰٓ

Me kuma zai sanar da kai cewa wataqila shi ne zai tsarkaka?



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 4

أَوۡ يَذَّكَّرُ فَتَنفَعَهُ ٱلذِّكۡرَىٰٓ

Ko ya wa’azantu, sai wa’azin ya amfane shi?



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 5

أَمَّا مَنِ ٱسۡتَغۡنَىٰ

Amma wanda ya wadatu (daga wa’azinka)



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 6

فَأَنتَ لَهُۥ تَصَدَّىٰ

To kai shi kake fuskanta



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 7

وَمَا عَلَيۡكَ أَلَّا يَزَّكَّىٰ

Babu kuwa komai a kanka don ya qi ya tsarkaka



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 8

وَأَمَّا مَن جَآءَكَ يَسۡعَىٰ

Amma kuma wanda ya zo maka yana sauri



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 9

وَهُوَ يَخۡشَىٰ

Alhali kuma shi yana tsoron (Allah)



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 10

فَأَنتَ عَنۡهُ تَلَهَّىٰ

To kai shi kake kawar wa da kai



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 11

كَلَّآ إِنَّهَا تَذۡكِرَةٞ

Abin ba haka yake ba, lalle (wannan da’awar) wa’azi ne



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 12

فَمَن شَآءَ ذَكَرَهُۥ

Don haka wanda ya ga dama ya wa’azantu



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 13

فِي صُحُفٖ مُّكَرَّمَةٖ

(Wannan Alqur’ani) yana cikin takardu ababan girmamawa



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 14

مَّرۡفُوعَةٖ مُّطَهَّرَةِۭ

Maxaukaka, tsarkaka



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 15

بِأَيۡدِي سَفَرَةٖ

A hannayen jakadu (mala’iku)



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 16

كِرَامِۭ بَرَرَةٖ

Manya masu biyayya



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 17

قُتِلَ ٱلۡإِنسَٰنُ مَآ أَكۡفَرَهُۥ

An la’anci mutum, me ya kai tsananin kafircinsa!



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 18

مِنۡ أَيِّ شَيۡءٍ خَلَقَهُۥ

Shin daga wane abu ne (Allah) Ya halicce shi?



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 19

مِن نُّطۡفَةٍ خَلَقَهُۥ فَقَدَّرَهُۥ

Daga maniyyi ne Ya halicce shi, sannan Ya qaddara shi (matakai a halitta)



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 20

ثُمَّ ٱلسَّبِيلَ يَسَّرَهُۥ

Sannan tafarki (na rayuwa) Ya hore masa shi



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 21

ثُمَّ أَمَاتَهُۥ فَأَقۡبَرَهُۥ

Sannan Ya kashe shi, sai Ya sa shi cikin qabarinsa



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 22

ثُمَّ إِذَا شَآءَ أَنشَرَهُۥ

Sannan in Ya ga dama Ya tashe shi



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 23

كَلَّا لَمَّا يَقۡضِ مَآ أَمَرَهُۥ

Fafau (zaton mutum) ba haka ne ba, har yanzu bai aikata abin da (Allah) Ya umarce shi ba



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 24

فَلۡيَنظُرِ ٱلۡإِنسَٰنُ إِلَىٰ طَعَامِهِۦٓ

To mutum ya yi duba zuwa ga abincinsa mana?



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 25

أَنَّا صَبَبۡنَا ٱلۡمَآءَ صَبّٗا

Cewa lalle Mu Muka zubo da ruwan sama zubowa



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 26

ثُمَّ شَقَقۡنَا ٱلۡأَرۡضَ شَقّٗا

Sannan Muka tsaga qasa tsagawa



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 27

فَأَنۢبَتۡنَا فِيهَا حَبّٗا

Sai Muka tsiro da qwaya daga cikinta



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 28

وَعِنَبٗا وَقَضۡبٗا

Da inabai da ciyayi



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 29

وَزَيۡتُونٗا وَنَخۡلٗا

Da zaitun da dabino



Surata: Suratu Abasa

O versículo : 30

وَحَدَآئِقَ غُلۡبٗا

Da gonaki cike da itatuwa