Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 1

إِذَا وَقَعَتِ ٱلۡوَاقِعَةُ

Idan mai afkowa ta afku (watau alqiyama)



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 2

لَيۡسَ لِوَقۡعَتِهَا كَاذِبَةٌ

Babu wani (rai) mai qaryata aukuwarta



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 3

خَافِضَةٞ رَّافِعَةٌ

Mai qasqantarwa ce mai xaukakawa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 4

إِذَا رُجَّتِ ٱلۡأَرۡضُ رَجّٗا

Idan aka girgiza qasa girgizawa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 5

وَبُسَّتِ ٱلۡجِبَالُ بَسّٗا

Aka kuma dandaqe duwatsu dandaqewa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 6

فَكَانَتۡ هَبَآءٗ مُّنۢبَثّٗا

Suka zama qura abar sheqewa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 7

وَكُنتُمۡ أَزۡوَٰجٗا ثَلَٰثَةٗ

Kuka kuma kasance dangogi guda uku



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 8

فَأَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ

To ma’abota dama fa, mamakin darajar ma’abota dama!



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 9

وَأَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ

Da kuma ma’abota hagu, mamakin wulaqantar ma’abota hagu!



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 10

وَٱلسَّـٰبِقُونَ ٱلسَّـٰبِقُونَ

Da kuma masu rige-rige (zuwa alheri)



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 11

أُوْلَـٰٓئِكَ ٱلۡمُقَرَّبُونَ

Waxannan su ne makusanta



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 12

فِي جَنَّـٰتِ ٱلنَّعِيمِ

A cikin gidajen Aljanna na ni’ima



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 13

ثُلَّةٞ مِّنَ ٱلۡأَوَّلِينَ

Su jama’a ne (masu yawa) daga (al’ummun) farko



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 14

وَقَلِيلٞ مِّنَ ٱلۡأٓخِرِينَ

Kuma kaxan ne daga (al’ummun) qarshe



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 15

عَلَىٰ سُرُرٖ مَّوۡضُونَةٖ

Suna kan gadaje masu adon zinari



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 16

مُّتَّكِـِٔينَ عَلَيۡهَا مُتَقَٰبِلِينَ

Suna kishingixe a kansu suna fuskantar juna



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 17

يَطُوفُ عَلَيۡهِمۡ وِلۡدَٰنٞ مُّخَلَّدُونَ

Yara samari dawwamammu (masu hidima) za su riqa zagaya su



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 18

بِأَكۡوَابٖ وَأَبَارِيقَ وَكَأۡسٖ مِّن مَّعِينٖ

Da kofuna (marasa mariqai) da butoci masu hannaye da kuma qoquna na giya



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 19

لَّا يُصَدَّعُونَ عَنۡهَا وَلَا يُنزِفُونَ

Ba sa ciwon kai saboda ita, kuma ba sa buguwa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 20

وَفَٰكِهَةٖ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ

Da kuma ababan marmari na abin da suke so su zava



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 21

وَلَحۡمِ طَيۡرٖ مِّمَّا يَشۡتَهُونَ

Da kuma naman tsuntsaye na abin da suke sha’awa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 22

وَحُورٌ عِينٞ

Da kuma matan Hurul-Ini



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 23

كَأَمۡثَٰلِ ٱللُّؤۡلُوِٕ ٱلۡمَكۡنُونِ

Kamar misalin lu’ulu’u da yake cikin kwasfa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 24

جَزَآءَۢ بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ

Sakamako ne na abin da suka kasance suna aikatawa



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 25

لَا يَسۡمَعُونَ فِيهَا لَغۡوٗا وَلَا تَأۡثِيمًا

Ba sa kuma jin wani zancen banza da mai sa zunubi a cikinta



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 26

إِلَّا قِيلٗا سَلَٰمٗا سَلَٰمٗا

Sai dai faxar salamun-salamun[1]


1- Watau sallamar mala’iku a gare su da wadda za su riqa yi wa junansu.


Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 27

وَأَصۡحَٰبُ ٱلۡيَمِينِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلۡيَمِينِ

Ma’abota hannun dama kuwa, mamakin darajar ma’abota hannun dama!



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 28

فِي سِدۡرٖ مَّخۡضُودٖ

Suna cikin ‘ya’yan itacen magarya marasa qaya



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 29

وَطَلۡحٖ مَّنضُودٖ

Da kuma ayaba mai ‘ya’ya dava-dava



Surata: Suratul Waqi’a

O versículo : 30

وَظِلّٖ مَّمۡدُودٖ

Da inuwa madawwamiya