Surata: Suratun Nas

O versículo : 1

قُلۡ أَعُوذُ بِرَبِّ ٱلنَّاسِ

Ka ce: “Ina neman tsari da Ubangijin mutane



Surata: Suratun Nas

O versículo : 2

مَلِكِ ٱلنَّاسِ

“Sarkin mutane



Surata: Suratun Nas

O versículo : 3

إِلَٰهِ ٱلنَّاسِ

“Abin bautar mutane



Surata: Suratun Nas

O versículo : 4

مِن شَرِّ ٱلۡوَسۡوَاسِ ٱلۡخَنَّاسِ

“Daga sharrin mai sa waswasi[1], mai noqewa[2]


1- Watau kowane shaixani.


2- Watau duk sanda xan’adam ya ambaci Allah.


Surata: Suratun Nas

O versículo : 5

ٱلَّذِي يُوَسۡوِسُ فِي صُدُورِ ٱلنَّاسِ

“Wanda yake yin waswasi a cikin qirazan mutane



Surata: Suratun Nas

O versículo : 6

مِنَ ٱلۡجِنَّةِ وَٱلنَّاسِ

“Daga aljannu da na mutane[1].”


1- Watau shi wannan shaixani ana samun sa cikin mutane da aljanu.

---------------

------------------------------------------------------------

---------------

------------------------------------------------------------