Surata: Suratul Falaq

O versículo : 1

قُلۡ أَعُوذُ بِرَبِّ ٱلۡفَلَقِ

Ka ce: “Ina neman tsari da Ubangijin asuba



Surata: Suratul Falaq

O versículo : 2

مِن شَرِّ مَا خَلَقَ

“Daga sharrin abin da Ya halitta[1]


1- Watau duk wani mahluqi mai cutarwa, mutum ne ko aljani ko dabba.


Surata: Suratul Falaq

O versículo : 3

وَمِن شَرِّ غَاسِقٍ إِذَا وَقَبَ

“Da kuma sharrin dare idan ya lulluve da duhu



Surata: Suratul Falaq

O versículo : 4

وَمِن شَرِّ ٱلنَّفَّـٰثَٰتِ فِي ٱلۡعُقَدِ

“Da kuma sharrin mata masu tofi a cikin qulle-qulle



Surata: Suratul Falaq

O versículo : 5

وَمِن شَرِّ حَاسِدٍ إِذَا حَسَدَ

“Da kuma sharrin mai hassada yayin da ya yi hassadar.”