Surata: Suratul Kausar

O versículo : 1

إِنَّآ أَعۡطَيۡنَٰكَ ٱلۡكَوۡثَرَ

Lalle Mu Mun ba ka alheri mai yawa[1]


1- Watau qoramar Alkausara ta gidan Aljanna.


Surata: Suratul Kausar

O versículo : 2

فَصَلِّ لِرَبِّكَ وَٱنۡحَرۡ

To sai ka yi salla don Ubangijinka, ka kuma soke (abin hadayarka)



Surata: Suratul Kausar

O versículo : 3

إِنَّ شَانِئَكَ هُوَ ٱلۡأَبۡتَرُ

Lalle mai qin ka shi ne mai yankakken alheri[1]


1- Watau wanda a duk sanda aka tuna da shi za a yi tir da shi.