Surata: Ma’un

O versículo : 1

أَرَءَيۡتَ ٱلَّذِي يُكَذِّبُ بِٱلدِّينِ

Shin ka ga wanda yake qaryata ranar sakamako?



Surata: Ma’un

O versículo : 2

فَذَٰلِكَ ٱلَّذِي يَدُعُّ ٱلۡيَتِيمَ

To shi ne wanda yake ingije maraya (daga haqqinsa)



Surata: Ma’un

O versículo : 3

وَلَا يَحُضُّ عَلَىٰ طَعَامِ ٱلۡمِسۡكِينِ

Ba kuma ya kwaxaitarwa wajen ciyar da miskini



Surata: Ma’un

O versículo : 4

فَوَيۡلٞ لِّلۡمُصَلِّينَ

To tsananin azaba ya tabbata ga masallata



Surata: Ma’un

O versículo : 5

ٱلَّذِينَ هُمۡ عَن صَلَاتِهِمۡ سَاهُونَ

Waxanda suke masu rafkana su bar sallarsu[1]


1- Watau ba sa yin ta a kan lokaci, ko ma su bar sallar a wasu lokuta ba tare da sun yi ta ba.


Surata: Ma’un

O versículo : 6

ٱلَّذِينَ هُمۡ يُرَآءُونَ

Waxanda su ne suke yin riya



Surata: Ma’un

O versículo : 7

وَيَمۡنَعُونَ ٱلۡمَاعُونَ

Suke kuma hana kayan taimako[1]


1- Watau ba sa bayar da zakkar dukiyoyinsu, ba sa taimaka wa masu buqata, ko kayan aro ba sa bayarwa.