Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 40

وَيۡلٞ يَوۡمَئِذٖ لِّلۡمُكَذِّبِينَ

Tsananin azaba ya tabbata a wannan ranar ga masu qaryatawa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 41

إِنَّ ٱلۡمُتَّقِينَ فِي ظِلَٰلٖ وَعُيُونٖ

Lalle masu taqawa suna cikin inuwoyi da idanuwan ruwa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 42

وَفَوَٰكِهَ مِمَّا يَشۡتَهُونَ

Da kuma ababan marmari daga abin da suke sha’awa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 43

كُلُواْ وَٱشۡرَبُواْ هَنِيٓـَٔۢا بِمَا كُنتُمۡ تَعۡمَلُونَ

Ku ci kuma ku sha kuna masu farin ciki saboda abin da kuka kasance kuna aikatawa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 44

إِنَّا كَذَٰلِكَ نَجۡزِي ٱلۡمُحۡسِنِينَ

Lalle Mu kamar haka Muke saka wa masu kyautatawa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 45

وَيۡلٞ يَوۡمَئِذٖ لِّلۡمُكَذِّبِينَ

Tsananin azaba ya tabbata a wannan ranar ga masu qaryatawa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 46

كُلُواْ وَتَمَتَّعُواْ قَلِيلًا إِنَّكُم مُّجۡرِمُونَ

Ku ci kuma ku ji daxi kaxan (a duniya), lalle ku kun tabbata manyan masu laifi



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 47

وَيۡلٞ يَوۡمَئِذٖ لِّلۡمُكَذِّبِينَ

Tsananin azaba ya tabbata a wannan ranar ga masu qaryatawa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 48

وَإِذَا قِيلَ لَهُمُ ٱرۡكَعُواْ لَا يَرۡكَعُونَ

Idan kuma aka ce da su: “Ku yi ruku’u”, to ba za su yi ruku’u ba



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 49

وَيۡلٞ يَوۡمَئِذٖ لِّلۡمُكَذِّبِينَ

Tsananin azaba ya tabbata a wannan ranar ga masu qaryatawa



Capítulo: Suratul Mursalat

Verso : 50

فَبِأَيِّ حَدِيثِۭ بَعۡدَهُۥ يُؤۡمِنُونَ

To da wane irin zance ne bayansa (Alqur’ani) za su yi imani?