-
الحزب 60
Hizb 60
-
Cantidad de versos :
288
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 2
مَا ٱلۡقَارِعَةُ
Mece ce mai qwanqwsa (zukata da tsoro)?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 3
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡقَارِعَةُ
Kuma me ya sanar da kai mece ce mai qwanqwasa (zukata da tsoro)?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 4
يَوۡمَ يَكُونُ ٱلنَّاسُ كَٱلۡفَرَاشِ ٱلۡمَبۡثُوثِ
(Ita ce) ranar da mutane za su zama kamar xangon fari masu bazuwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 5
وَتَكُونُ ٱلۡجِبَالُ كَٱلۡعِهۡنِ ٱلۡمَنفُوشِ
Duwatsu kuma su zama kamar kaxaxxiyar auduga[1]
1- Watau saboda rashin nauyinsu da warwatsuwarsu a cikin sararin sama.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 6
فَأَمَّا مَن ثَقُلَتۡ مَوَٰزِينُهُۥ
To amma wanda ma’aunan ayyukansa suka yi nauyi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 7
فَهُوَ فِي عِيشَةٖ رَّاضِيَةٖ
To shi kam yana cikin rayuwa mai gamsarwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 8
وَأَمَّا مَنۡ خَفَّتۡ مَوَٰزِينُهُۥ
Amma kuma duk wanda ma’aunan ayyukansa suka yi shafal
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 9
فَأُمُّهُۥ هَاوِيَةٞ
To shi makomarsa (wutar) Hawiya ce
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 10
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا هِيَهۡ
Kuma me ya sanar da kai mece ce ita?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qari’a
Verso : 11
نَارٌ حَامِيَةُۢ
Wuta ce mai tsananin zafi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 1
أَلۡهَىٰكُمُ ٱلتَّكَاثُرُ
Alfahari da yawan (‘ya’ya da dukiya) ya shagaltar da ku[1]
1- Watau su xauke musu hankali har su kai ga barin xa’ar Allah.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 2
حَتَّىٰ زُرۡتُمُ ٱلۡمَقَابِرَ
Har kuka (mutu kuka) ziyarci qaburbura
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 3
كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
A’aha! (haka bai kamace ku ba) da sannu za ku sani
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 4
ثُمَّ كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
Sannan a’aha, da sannu za ku sani
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 5
كَلَّا لَوۡ تَعۡلَمُونَ عِلۡمَ ٱلۡيَقِينِ
Tabbas da za ku yi sani, sani na sakankancewa[1]
1- Watau wanda babu kokwanto ko kaxan a cikinsa.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 6
لَتَرَوُنَّ ٱلۡجَحِيمَ
Tabbas haqiqa za ku ga wutar Jahimu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 7
ثُمَّ لَتَرَوُنَّهَا عَيۡنَ ٱلۡيَقِينِ
Sannan tabbas haqiqa za ku gan ta gani da ido na sakankancewa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratut Takasur
Verso : 8
ثُمَّ لَتُسۡـَٔلُنَّ يَوۡمَئِذٍ عَنِ ٱلنَّعِيمِ
Sannan kuma tabbas lalle za a tambaye ku a wannan ranar game da ni’imomin (da kuka mora a duniya)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Asr
Verso : 1
وَٱلۡعَصۡرِ
Na rantse da zamani[1]
1- Wannan ya qunshi dare da rana waxanda su ne mahallin dukkan ayyukan bayi.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Asr
Verso : 2
إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لَفِي خُسۡرٍ
Lalle mutum yana cikin asara
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Asr
Verso : 3
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّـٰلِحَٰتِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡحَقِّ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ
Sai dai waxanda suka yi imani suka kuma yi ayyuka nagari, suka kuma yi wa juna wasiyya da gaskiya, suka kuma yi wa juna wasiyya da haquri
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 1
وَيۡلٞ لِّكُلِّ هُمَزَةٖ لُّمَزَةٍ
Tsananin azaba ya tabbata ga duk wani mai yawan qyafice mai yawan suka[1]
1- Watau yawan qyafice ga mutane, yana kuma yawan sukan su da aibata su a bayan idanuwansu..
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 2
ٱلَّذِي جَمَعَ مَالٗا وَعَدَّدَهُۥ
Wanda ya tara dukiya ya qididdige ta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 3
يَحۡسَبُ أَنَّ مَالَهُۥٓ أَخۡلَدَهُۥ
Yana zaton cewa dukiyarsa za ta dawwamar da shi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 4
كَلَّاۖ لَيُنۢبَذَنَّ فِي ٱلۡحُطَمَةِ
Faufau! Tabbas lalle sai an jefa shi cikin (wutar) ‘Huxama’[1]
1- Ita ce wuta mai kakkarya duk wani abu da aka jefa cikinta saboda tsananin zafinta da azabarta.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 5
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡحُطَمَةُ
Me kuma ya sanar da kai irin girman ‘Huxama’?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 6
نَارُ ٱللَّهِ ٱلۡمُوقَدَةُ
Wuta ce ta Allah abar hurawa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 7
ٱلَّتِي تَطَّلِعُ عَلَى ٱلۡأَفۡـِٔدَةِ
Wadda take mamaye zukata
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 8
إِنَّهَا عَلَيۡهِم مُّؤۡصَدَةٞ
Lalle ita abar kullewa ce da su[1]
1- Watau za a kulle kafirai a cikin ruf babu fita.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Humaza
Verso : 9
فِي عَمَدٖ مُّمَدَّدَةِۭ
A cikin ginshiqai miqaqqu (da suka kewaye ta)
-
-
Finalizado
Error
-