-
الحزب 60
Hizb 60
-
Cantidad de versos :
288
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 11
وَمَا يُغۡنِي عَنۡهُ مَالُهُۥٓ إِذَا تَرَدَّىٰٓ
Dukiyarsa kuma ba za ta amfane shi ba idan ya gangara (cikin wuta)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 12
إِنَّ عَلَيۡنَا لَلۡهُدَىٰ
Lalle bayyana hanyar shiriya a kanmu yake
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 13
وَإِنَّ لَنَا لَلۡأٓخِرَةَ وَٱلۡأُولَىٰ
Kuma lalle lahira da duniya namu ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 14
فَأَنذَرۡتُكُمۡ نَارٗا تَلَظَّىٰ
Don haka ina yi muku gargaxin wata wuta mai ruruwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 15
لَا يَصۡلَىٰهَآ إِلَّا ٱلۡأَشۡقَى
Ba mai shigar ta sai mafi tsiyacewa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 16
ٱلَّذِي كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰ
Wanda ya qaryata ya kuma ba da baya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 17
وَسَيُجَنَّبُهَا ٱلۡأَتۡقَى
Kuma lalle za a nesantar da mafi taqawa[1] daga gare ta
1- Da dama daga cikin malaman tafsiri sun bayyana cewa a nan ana nufin Abubakar As-Siddiq ().
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 18
ٱلَّذِي يُؤۡتِي مَالَهُۥ يَتَزَكَّىٰ
Wanda yake ba da dukiyarsa yana neman tsarkaka
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 19
وَمَا لِأَحَدٍ عِندَهُۥ مِن نِّعۡمَةٖ تُجۡزَىٰٓ
Ba kuwa wani da ya yi masa wata ni’ima da za a saka masa (a kanta)[1]
1- Watau ba yana ciyar da dukiyarsa ne don ya saka wa wani a kan wata ni’ima da ya yi masa ba.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 20
إِلَّا ٱبۡتِغَآءَ وَجۡهِ رَبِّهِ ٱلۡأَعۡلَىٰ
Sai dai don neman Fuskar Ubangijinsa Maxaukaki
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Lail
Verso : 21
وَلَسَوۡفَ يَرۡضَىٰ
Kuma lalle zai yarda (da sakamakon da za a ba shi)[1]
1- Watau gidan Aljanna a lahira.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 1
وَٱلضُّحَىٰ
Na rantse da lokacin hantsi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 2
وَٱلَّيۡلِ إِذَا سَجَىٰ
Da kuma dare idan ya yi tsit[1]
1- Watau ya lulluve komai da duhunsa, mutane su shiga mazaunansu don su yi barci.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 3
مَا وَدَّعَكَ رَبُّكَ وَمَا قَلَىٰ
Ubangijinka bai bar ka ba, kuma bai qi ka ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 4
وَلَلۡأٓخِرَةُ خَيۡرٞ لَّكَ مِنَ ٱلۡأُولَىٰ
Kuma lalle lahira ta fi maka alheri a kan duniya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 5
وَلَسَوۡفَ يُعۡطِيكَ رَبُّكَ فَتَرۡضَىٰٓ
Kuma lalle Ubangijinka zai ba ka har sai ka yarda (da abin da Ya ba ka)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 6
أَلَمۡ يَجِدۡكَ يَتِيمٗا فَـَٔاوَىٰ
Shin bai same ka maraya ba sai Ya haxa ka (da mai kula da kai)?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 7
وَوَجَدَكَ ضَآلّٗا فَهَدَىٰ
Ya kuma same ka marashin shiriya Ya shiryar (da kai)?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 8
وَوَجَدَكَ عَآئِلٗا فَأَغۡنَىٰ
Ya kuma same ka matalauci Ya wadata (ka)?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 9
فَأَمَّا ٱلۡيَتِيمَ فَلَا تَقۡهَرۡ
Don haka maraya fa kada ka yi masa fin qarfi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 10
وَأَمَّا ٱلسَّآئِلَ فَلَا تَنۡهَرۡ
Mai tambaya[1] kuma kada ka daka masa tsawa
1- Watau mai neman taimako saboda buqata, ko mai tambaya don neman sani.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratud Dhuha
Verso : 11
وَأَمَّا بِنِعۡمَةِ رَبِّكَ فَحَدِّثۡ
Amma kuma game da ni’imar Ubangijinka sai ka ba da labari
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 1
أَلَمۡ نَشۡرَحۡ لَكَ صَدۡرَكَ
Shin ba Mu yalwata maka qirjinka ba[1]?
1- Watau ya hore masa son sauraren wahayin da yake yiwo masa da kuma juriya a kan gallazawar mutanensa.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 2
وَوَضَعۡنَا عَنكَ وِزۡرَكَ
Muka kuma sauke maka nauye-nauyenka[1]?
1- Watau Allah () ya gafarta masa duk wasu laifuka na baya da na nan gaba idan za su samu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 3
ٱلَّذِيٓ أَنقَضَ ظَهۡرَكَ
Wanda ya nauyayi bayanka?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 4
وَرَفَعۡنَا لَكَ ذِكۡرَكَ
Muka kuma xaukaka maka ambatonka[1]?
1- Watau kamar ambatonsa a cikin kiran salla da iqama da tahiya da sauransu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 5
فَإِنَّ مَعَ ٱلۡعُسۡرِ يُسۡرًا
To lalle tsanani yana tare da sauqi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 6
إِنَّ مَعَ ٱلۡعُسۡرِ يُسۡرٗا
Lalle tsananin yana tare da sauqi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 7
فَإِذَا فَرَغۡتَ فَٱنصَبۡ
Saboda haka idan ka gama (harkokinka) sai ka kafu (wajen bautar Allah)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Sharh
Verso : 8
وَإِلَىٰ رَبِّكَ فَٱرۡغَب
Sannan kuma ka yi kwaxayi wajen Ubangijinka kawai
-
-
Finalizado
Error
-