Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 1

إِذَا ٱلشَّمۡسُ كُوِّرَتۡ

Idan rana aka naxe ta[1]


1- Watau aka haxa ta da wata wuri xaya, aka kuma tafiyar da haskenta.


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 2

وَإِذَا ٱلنُّجُومُ ٱنكَدَرَتۡ

Idan kuma taurari suka farfaxo



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 3

وَإِذَا ٱلۡجِبَالُ سُيِّرَتۡ

Idan kuma duwatsu aka tafiyar da su



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 4

وَإِذَا ٱلۡعِشَارُ عُطِّلَتۡ

Idan kuma raquma masu ciki aka bar su ba makiyayi



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 5

وَإِذَا ٱلۡوُحُوشُ حُشِرَتۡ

Idan kuma namun daji aka tattara su[1]


1- Watau aka tattara su wuri guda tare da ‘yan’adam.


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 6

وَإِذَا ٱلۡبِحَارُ سُجِّرَتۡ

Idan kuma koguna aka rura su (suka zama wuta)



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 7

وَإِذَا ٱلنُّفُوسُ زُوِّجَتۡ

Idan kuma rayuka aka haxa su (da jinsinsu)



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 8

وَإِذَا ٱلۡمَوۡءُۥدَةُ سُئِلَتۡ

Idan kuma yarinyar da aka binne da rai aka tambaye ta



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 9

بِأَيِّ ذَنۢبٖ قُتِلَتۡ

Da wane laifi ne aka kashe ta?



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 10

وَإِذَا ٱلصُّحُفُ نُشِرَتۡ

Idan kuma takardun (ayyuka) aka baza su[1]


1- Watau don kowa ya karanta takardarsa da kansa.


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 11

وَإِذَا ٱلسَّمَآءُ كُشِطَتۡ

Idan kuma sama aka xaye ta



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 12

وَإِذَا ٱلۡجَحِيمُ سُعِّرَتۡ

Idan kuma wutar Jahimu aka hura ta



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 13

وَإِذَا ٱلۡجَنَّةُ أُزۡلِفَتۡ

Idan kuma Aljanna aka kusanto da ita[1]


1- Watau aka matso da ita dab da masu taqawa.


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 14

عَلِمَتۡ نَفۡسٞ مَّآ أَحۡضَرَتۡ

To kowane rai ya san abin da ya halarto (da shi na ayyuka)



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 15

فَلَآ أُقۡسِمُ بِٱلۡخُنَّسِ

To ina rantsuwa da taurari masu vuya[1]


1- Watau suna vuya lokacin hudowar hasken asuba, kamar yadda gada take voyewa a cikin gidanta.


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 16

ٱلۡجَوَارِ ٱلۡكُنَّسِ

Masu gudu zuwa masaukansu



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 17

وَٱلَّيۡلِ إِذَا عَسۡعَسَ

Da kuma dare idan ya yi duhu



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 18

وَٱلصُّبۡحِ إِذَا تَنَفَّسَ

Da kuma asuba idan ta keto



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 19

إِنَّهُۥ لَقَوۡلُ رَسُولٖ كَرِيمٖ

Lalle shi (Alqur’ani) magana ce ta Manzo mai karamci[1]


1- Watau Mala’ika Jibrilu () wanda Allah ya amince masa ya isar wa da Manzon Allah () zancensa.


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 20

ذِي قُوَّةٍ عِندَ ذِي ٱلۡعَرۡشِ مَكِينٖ

Ma’abocin qarfi a wurin Mai Al’arshi, kuma mai babban matsayi



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 21

مُّطَاعٖ ثَمَّ أَمِينٖ

Wanda ake yi wa biyayya ne a can (sama), amintacce



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 22

وَمَا صَاحِبُكُم بِمَجۡنُونٖ

Mutumin naku kuma (watau Ma’aiki) ba mahaukaci ba ne



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 23

وَلَقَدۡ رَءَاهُ بِٱلۡأُفُقِ ٱلۡمُبِينِ

Haqiqa kuma ya gan shi a sararin sama mabayyani[1]


1- Watau Annabi () ya ga Mala’ika Jibrilu () a surarsa ta asali a sararin samaniya.


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 24

وَمَا هُوَ عَلَى ٱلۡغَيۡبِ بِضَنِينٖ

Shi kuma ba mai rowa ba ne game da wahayi



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 25

وَمَا هُوَ بِقَوۡلِ شَيۡطَٰنٖ رَّجِيمٖ

Kuma shi (Alqur’ani) ba zancen Shaixan ne la’ananne ba



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 26

فَأَيۡنَ تَذۡهَبُونَ

To ina za ku dosa ne[1]?


1- Watau ina mushirikai suka dosa wajen qaryata Alqur’an bayan sun ji hujjoji masu qarfi?


Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 27

إِنۡ هُوَ إِلَّا ذِكۡرٞ لِّلۡعَٰلَمِينَ

Shi ba wani abu ba ne sai wa’azi ga talikai



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 28

لِمَن شَآءَ مِنكُمۡ أَن يَسۡتَقِيمَ

Ga wanda ya ga dama daga cikinku ya bi hanya madaidaiciya



Capítulo: Suratut Takwir

Verso : 29

وَمَا تَشَآءُونَ إِلَّآ أَن يَشَآءَ ٱللَّهُ رَبُّ ٱلۡعَٰلَمِينَ

Ku kuma ba za ku iya ganin dama ba sai Allah Ubangijin talikai Ya ga dama