Sourate: Suratur Rahman

Verset : 61

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 62

وَمِن دُونِهِمَا جَنَّتَانِ

A qasa da su kuma akwai wasu aljannatai guda biyu



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 63

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 64

مُدۡهَآمَّتَانِ

Masu tsananin kore



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 65

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 66

فِيهِمَا عَيۡنَانِ نَضَّاخَتَانِ

A cikinsu (kuma) akwai idanuwan (ruwa) guda biyu masu feshi



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 67

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 68

فِيهِمَا فَٰكِهَةٞ وَنَخۡلٞ وَرُمَّانٞ

A cikinsu (kuma) akwai abin marmari da dabino da ruman



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 69

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 70

فِيهِنَّ خَيۡرَٰتٌ حِسَانٞ

A cikinsu (watau gidajen Aljannar) akwai mata nagartattu kyawawa



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 71

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 72

حُورٞ مَّقۡصُورَٰتٞ فِي ٱلۡخِيَامِ

(Matayen) masu fari da baqin ido ne, suna kawwame cikin tantuna



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 73

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 74

لَمۡ يَطۡمِثۡهُنَّ إِنسٞ قَبۡلَهُمۡ وَلَا جَآنّٞ

Wani mutum ko aljan bai tava shafar su ba a gabaninsu



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 75

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 76

مُتَّكِـِٔينَ عَلَىٰ رَفۡرَفٍ خُضۡرٖ وَعَبۡقَرِيٍّ حِسَانٖ

Suna kishingixe a kan matasan kai koraye, da kuma kilisai kyawawa



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 77

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 78

تَبَٰرَكَ ٱسۡمُ رَبِّكَ ذِي ٱلۡجَلَٰلِ وَٱلۡإِكۡرَامِ

Albarkatun sunan Ubangijinka Ma’abocin girma da xaukaka sun yawaita



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 1

إِذَا وَقَعَتِ ٱلۡوَاقِعَةُ

Idan mai afkowa ta afku (watau alqiyama)



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 2

لَيۡسَ لِوَقۡعَتِهَا كَاذِبَةٌ

Babu wani (rai) mai qaryata aukuwarta



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 3

خَافِضَةٞ رَّافِعَةٌ

Mai qasqantarwa ce mai xaukakawa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 4

إِذَا رُجَّتِ ٱلۡأَرۡضُ رَجّٗا

Idan aka girgiza qasa girgizawa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 5

وَبُسَّتِ ٱلۡجِبَالُ بَسّٗا

Aka kuma dandaqe duwatsu dandaqewa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 6

فَكَانَتۡ هَبَآءٗ مُّنۢبَثّٗا

Suka zama qura abar sheqewa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 7

وَكُنتُمۡ أَزۡوَٰجٗا ثَلَٰثَةٗ

Kuka kuma kasance dangogi guda uku



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 8

فَأَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ

To ma’abota dama fa, mamakin darajar ma’abota dama!



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 9

وَأَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ مَآ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ

Da kuma ma’abota hagu, mamakin wulaqantar ma’abota hagu!



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 10

وَٱلسَّـٰبِقُونَ ٱلسَّـٰبِقُونَ

Da kuma masu rige-rige (zuwa alheri)



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 11

أُوْلَـٰٓئِكَ ٱلۡمُقَرَّبُونَ

Waxannan su ne makusanta



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 12

فِي جَنَّـٰتِ ٱلنَّعِيمِ

A cikin gidajen Aljanna na ni’ima