Sourate: Suratu Abasa

Verset : 31

وَفَٰكِهَةٗ وَأَبّٗا

Da kayan marmari da makiyaya



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 32

مَّتَٰعٗا لَّكُمۡ وَلِأَنۡعَٰمِكُمۡ

Don jin daxinku da na dabbobinku



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 33

فَإِذَا جَآءَتِ ٱلصَّآخَّةُ

Sannan idan mai sa kurunta ta zo (watau busa ta farko)



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 34

يَوۡمَ يَفِرُّ ٱلۡمَرۡءُ مِنۡ أَخِيهِ

A ranar da mutum yake guje wa xan’uwansa



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 35

وَأُمِّهِۦ وَأَبِيهِ

Da uwarsa da ubansa



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 36

وَصَٰحِبَتِهِۦ وَبَنِيهِ

Da matarsa da ‘ya’yansa



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 37

لِكُلِّ ٱمۡرِيٕٖ مِّنۡهُمۡ يَوۡمَئِذٖ شَأۡنٞ يُغۡنِيهِ

Kowane mutum daga cikinsu a wannan ranar yana da lamarin da ya sha kansa



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 38

وُجُوهٞ يَوۡمَئِذٖ مُّسۡفِرَةٞ

Wasu fuskoki a wannan ranar masu haske ne



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 39

ضَاحِكَةٞ مُّسۡتَبۡشِرَةٞ

Masu dariya, masu farin ciki



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 40

وَوُجُوهٞ يَوۡمَئِذٍ عَلَيۡهَا غَبَرَةٞ

Wasu fuskokin kuma a ranar akwai qura a kansu



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 41

تَرۡهَقُهَا قَتَرَةٌ

Baqin ciki zai lulluve su



Sourate: Suratu Abasa

Verset : 42

أُوْلَـٰٓئِكَ هُمُ ٱلۡكَفَرَةُ ٱلۡفَجَرَةُ

Waxannan su ne kafirai mavarnata