Sourate: Suratur Rahman

Verset : 63

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 64

مُدۡهَآمَّتَانِ

Masu tsananin kore



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 65

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 66

فِيهِمَا عَيۡنَانِ نَضَّاخَتَانِ

A cikinsu (kuma) akwai idanuwan (ruwa) guda biyu masu feshi



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 67

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 68

فِيهِمَا فَٰكِهَةٞ وَنَخۡلٞ وَرُمَّانٞ

A cikinsu (kuma) akwai abin marmari da dabino da ruman



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 69

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 70

فِيهِنَّ خَيۡرَٰتٌ حِسَانٞ

A cikinsu (watau gidajen Aljannar) akwai mata nagartattu kyawawa



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 71

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 72

حُورٞ مَّقۡصُورَٰتٞ فِي ٱلۡخِيَامِ

(Matayen) masu fari da baqin ido ne, suna kawwame cikin tantuna



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 73

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 74

لَمۡ يَطۡمِثۡهُنَّ إِنسٞ قَبۡلَهُمۡ وَلَا جَآنّٞ

Wani mutum ko aljan bai tava shafar su ba a gabaninsu



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 75

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 76

مُتَّكِـِٔينَ عَلَىٰ رَفۡرَفٍ خُضۡرٖ وَعَبۡقَرِيٍّ حِسَانٖ

Suna kishingixe a kan matasan kai koraye, da kuma kilisai kyawawa



Sourate: Suratur Rahman

Verset : 77

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 15

عَلَىٰ سُرُرٖ مَّوۡضُونَةٖ

Suna kan gadaje masu adon zinari



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 16

مُّتَّكِـِٔينَ عَلَيۡهَا مُتَقَٰبِلِينَ

Suna kishingixe a kansu suna fuskantar juna



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 17

يَطُوفُ عَلَيۡهِمۡ وِلۡدَٰنٞ مُّخَلَّدُونَ

Yara samari dawwamammu (masu hidima) za su riqa zagaya su



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 18

بِأَكۡوَابٖ وَأَبَارِيقَ وَكَأۡسٖ مِّن مَّعِينٖ

Da kofuna (marasa mariqai) da butoci masu hannaye da kuma qoquna na giya



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 19

لَّا يُصَدَّعُونَ عَنۡهَا وَلَا يُنزِفُونَ

Ba sa ciwon kai saboda ita, kuma ba sa buguwa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 20

وَفَٰكِهَةٖ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ

Da kuma ababan marmari na abin da suke so su zava



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 21

وَلَحۡمِ طَيۡرٖ مِّمَّا يَشۡتَهُونَ

Da kuma naman tsuntsaye na abin da suke sha’awa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 22

وَحُورٌ عِينٞ

Da kuma matan Hurul-Ini



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 23

كَأَمۡثَٰلِ ٱللُّؤۡلُوِٕ ٱلۡمَكۡنُونِ

Kamar misalin lu’ulu’u da yake cikin kwasfa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 24

جَزَآءَۢ بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ

Sakamako ne na abin da suka kasance suna aikatawa



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 25

لَا يَسۡمَعُونَ فِيهَا لَغۡوٗا وَلَا تَأۡثِيمًا

Ba sa kuma jin wani zancen banza da mai sa zunubi a cikinta



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 26

إِلَّا قِيلٗا سَلَٰمٗا سَلَٰمٗا

Sai dai faxar salamun-salamun[1]


1- Watau sallamar mala’iku a gare su da wadda za su riqa yi wa junansu.


Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 28

فِي سِدۡرٖ مَّخۡضُودٖ

Suna cikin ‘ya’yan itacen magarya marasa qaya



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 29

وَطَلۡحٖ مَّنضُودٖ

Da kuma ayaba mai ‘ya’ya dava-dava



Sourate: Suratul Waqi’a

Verset : 30

وَظِلّٖ مَّمۡدُودٖ

Da inuwa madawwamiya