-
الجزء 27
Yuz' 27
-
Cantidad de versos :
399
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 15
وَخَلَقَ ٱلۡجَآنَّ مِن مَّارِجٖ مِّن نَّارٖ
Ya kuma halicci aljani daga harshen wuta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 16
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 17
رَبُّ ٱلۡمَشۡرِقَيۡنِ وَرَبُّ ٱلۡمَغۡرِبَيۡنِ
Ubangijin mahudar rana biyu da mafaxarta biyu[1]
1- Watau a lokacin sanyi da kuma lokacin zafi.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 18
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 19
مَرَجَ ٱلۡبَحۡرَيۡنِ يَلۡتَقِيَانِ
Ya gudanar da koguna guda biyu suna haxuwa (da juna)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 20
بَيۡنَهُمَا بَرۡزَخٞ لَّا يَبۡغِيَانِ
A tsakaninsu (kuma) akwai wani shamaki da ya hana su shiga juna
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 21
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 22
يَخۡرُجُ مِنۡهُمَا ٱللُّؤۡلُؤُ وَٱلۡمَرۡجَانُ
Lu’ulu’u da murjani suna fita daga cikinsu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 23
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 24
وَلَهُ ٱلۡجَوَارِ ٱلۡمُنشَـَٔاتُ فِي ٱلۡبَحۡرِ كَٱلۡأَعۡلَٰمِ
Jiragen ruwa kuma da aka yi su suna gudu a cikin kogi kamar manya-manyan duwatsu nasa ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 25
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 26
كُلُّ مَنۡ عَلَيۡهَا فَانٖ
Dukkan wanda yake kanta (qasar) qararre ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 27
وَيَبۡقَىٰ وَجۡهُ رَبِّكَ ذُو ٱلۡجَلَٰلِ وَٱلۡإِكۡرَامِ
Fuskar Ubangijinka kuwa Ma’abocin girma da karamci ne kawai take wanzuwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 28
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 29
يَسۡـَٔلُهُۥ مَن فِي ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِۚ كُلَّ يَوۡمٍ هُوَ فِي شَأۡنٖ
Duk wanda yake cikin sammai da qasa yana roqon Sa. Kowane lokacin Shi a cikin wani sha’ani yake
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 30
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 31
سَنَفۡرُغُ لَكُمۡ أَيُّهَ ٱلثَّقَلَانِ
Ba da daxewa ba za Mu dawo kanku ya ku mutane da aljannu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 32
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 33
يَٰمَعۡشَرَ ٱلۡجِنِّ وَٱلۡإِنسِ إِنِ ٱسۡتَطَعۡتُمۡ أَن تَنفُذُواْ مِنۡ أَقۡطَارِ ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِ فَٱنفُذُواْۚ لَا تَنفُذُونَ إِلَّا بِسُلۡطَٰنٖ
Ya ku jama’ar aljannu da mutane, idan kun sami ikon ficewa daga cikin sassan sammai da qasa to ku fice. Ba za ku fice ba sai da samun wani qarfi[1]
1- Watau ba za su kuvuce wa Allah ba sai idan suna da wata hujja ko wani qarfi, wanda kuma su ma sun tabbata ba su da shi.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 34
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 35
يُرۡسَلُ عَلَيۡكُمَا شُوَاظٞ مِّن نَّارٖ وَنُحَاسٞ فَلَا تَنتَصِرَانِ
Za a aiko muku (ku mutane da aljannu) da balbalin wuta da kuma hayaqi, saboda haka ba za ku iya kare kanku (daga gare shi) ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 36
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 37
فَإِذَا ٱنشَقَّتِ ٱلسَّمَآءُ فَكَانَتۡ وَرۡدَةٗ كَٱلدِّهَانِ
Sannan idan sama ta kekkece ta zama jajir kamar jar fata[1]
1- Watau saboda an gusar da hasken taurarin cikinta gaba xaya.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 38
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 39
فَيَوۡمَئِذٖ لَّا يُسۡـَٔلُ عَن ذَنۢبِهِۦٓ إِنسٞ وَلَا جَآنّٞ
Sannan a wannan rana ba a tambayar mutum ko aljan laifinsa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 40
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 41
يُعۡرَفُ ٱلۡمُجۡرِمُونَ بِسِيمَٰهُمۡ فَيُؤۡخَذُ بِٱلنَّوَٰصِي وَٱلۡأَقۡدَامِ
Ana gane manyan masu laifi da alamominsu[1], sai a kama su ta makwarkwaxa da dugadugai
1- Saboda fuskokinsu za su yi baqi qirin, idanuwansu kuma za su yi jawur.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 42
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 43
هَٰذِهِۦ جَهَنَّمُ ٱلَّتِي يُكَذِّبُ بِهَا ٱلۡمُجۡرِمُونَ
(Za a ce da su): Wannan ita ce Jahannamar da manyan masu laifi suke qaryatawa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 44
يَطُوفُونَ بَيۡنَهَا وَبَيۡنَ حَمِيمٍ ءَانٖ
Za su riqa kai-kawo tsakaninta da tafasasshen ruwa mai tsananin zafi
-
-
Finalizado
Error
-