-
الحزب 60
Hizb 60
-
Cantidad de versos :
288
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 1
سَبِّحِ ٱسۡمَ رَبِّكَ ٱلۡأَعۡلَى
Ka tsarkake sunan Ubangijinka Mafi xaukaka
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 2
ٱلَّذِي خَلَقَ فَسَوَّىٰ
Wanda Ya yi halitta sai Ya daidaita (ta)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 3
وَٱلَّذِي قَدَّرَ فَهَدَىٰ
Wanda kuma Ya qaddara (abubuwa) sannan Ya shiryar (da halittarsa)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 4
وَٱلَّذِيٓ أَخۡرَجَ ٱلۡمَرۡعَىٰ
Wanda kuma Ya fitar da makiyaya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 5
فَجَعَلَهُۥ غُثَآءً أَحۡوَىٰ
Sai Ya mayar da ita duddugaggiya mai baqi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 6
سَنُقۡرِئُكَ فَلَا تَنسَىٰٓ
Za Mu karantar da kai (Alqur’ani) don haka ba za ka manta ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 7
إِلَّا مَا شَآءَ ٱللَّهُۚ إِنَّهُۥ يَعۡلَمُ ٱلۡجَهۡرَ وَمَا يَخۡفَىٰ
Sai abin da Allah Ya ga dama, Lalle Shi Yana sane da bayyanannen (abu) da kuma abin da yake vuya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 8
وَنُيَسِّرُكَ لِلۡيُسۡرَىٰ
Kuma za Mu sauqaqe maka (al’umara) mafiya sauqi[1]
1- Watau al’ummuransa na addini da na rayuwa, domin ya sa damar da saqon Allah a cikin nutsuwa.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 9
فَذَكِّرۡ إِن نَّفَعَتِ ٱلذِّكۡرَىٰ
To ka yi wa’azi idan wa’azin zai yi amfani
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 10
سَيَذَّكَّرُ مَن يَخۡشَىٰ
Wanda yake tsoron Allah zai wa’azantu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 11
وَيَتَجَنَّبُهَا ٱلۡأَشۡقَى
Mafi shaqiyanci[1] kuma zai nesance shi
1- Watau kafiri tavavve.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 12
ٱلَّذِي يَصۡلَى ٱلنَّارَ ٱلۡكُبۡرَىٰ
Wanda zai shiga wuta mafi girma
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 13
ثُمَّ لَا يَمُوتُ فِيهَا وَلَا يَحۡيَىٰ
Sannan ba zai mutu a cikinta ba kuma ba zai rayu (rayuwa mai daxi) ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 14
قَدۡ أَفۡلَحَ مَن تَزَكَّىٰ
Haqiqa wanda ya tsarkaka ya rabauta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 15
وَذَكَرَ ٱسۡمَ رَبِّهِۦ فَصَلَّىٰ
Ya kuma ambaci sunan Ubangijinsa sannan ya yi salla
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 16
بَلۡ تُؤۡثِرُونَ ٱلۡحَيَوٰةَ ٱلدُّنۡيَا
Ba haka ba, ku dai kuna fifita rayuwar duniya ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 17
وَٱلۡأٓخِرَةُ خَيۡرٞ وَأَبۡقَىٰٓ
Lahira kuwa ita ta fi alheri ta kuma fi wanzuwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 18
إِنَّ هَٰذَا لَفِي ٱلصُّحُفِ ٱلۡأُولَىٰ
Lalle wannan (batu) tabbas yana cikin littattafan farko
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul A’ala
Verso : 19
صُحُفِ إِبۡرَٰهِيمَ وَمُوسَىٰ
Littattafan Ibrahimu da Musa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 1
هَلۡ أَتَىٰكَ حَدِيثُ ٱلۡغَٰشِيَةِ
Shin labarin mai lulluvewa da (tsoro) ya zo maka?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 2
وُجُوهٞ يَوۡمَئِذٍ خَٰشِعَةٌ
Wasu fuskoki a wannan ranar qasqantattu ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 3
عَامِلَةٞ نَّاصِبَةٞ
Masu aiki ne (tuquru)[1] masu shan wahala
1- Watau a wutar Jahannama.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 4
تَصۡلَىٰ نَارًا حَامِيَةٗ
Za su shiga wuta mai tsananin quna
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 5
تُسۡقَىٰ مِنۡ عَيۡنٍ ءَانِيَةٖ
Za a shayar da su daga idon ruwa mai tsananin zafi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 6
لَّيۡسَ لَهُمۡ طَعَامٌ إِلَّا مِن ضَرِيعٖ
Ba su da wani abinci sai na qayar tsidau
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 7
لَّا يُسۡمِنُ وَلَا يُغۡنِي مِن جُوعٖ
Ba ya sa qiba kuma ba ya maganin yunwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 8
وُجُوهٞ يَوۡمَئِذٖ نَّاعِمَةٞ
Waxansu fuskokin kuwa a wannan ranar ni’imtattu ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 9
لِّسَعۡيِهَا رَاضِيَةٞ
Masu gamsuwa ne da (sakamakon) ayyukansu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 10
فِي جَنَّةٍ عَالِيَةٖ
(Suna) cikin Aljanna maxaukakiya[1]
1- Watau xaukaka ta daraja da xaukaka ta muhalli, domin gidajen Aljanna benaye ne wasu kan wasu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 11
لَّا تَسۡمَعُ فِيهَا لَٰغِيَةٗ
Ba a jin zancen banza a cikinta
-
-
Finalizado
Error
-