-
الحزب 59
Hizb 59
-
Cantidad de versos :
276
Capítulo:
Suratul Muxaffifin
Verso : 35
عَلَى ٱلۡأَرَآئِكِ يَنظُرُونَ
Daga kan gadaje suna kallo
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Muxaffifin
Verso : 36
هَلۡ ثُوِّبَ ٱلۡكُفَّارُ مَا كَانُواْ يَفۡعَلُونَ
Shin an saka wa kafirai abin da suka kasance suna aikatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 1
إِذَا ٱلسَّمَآءُ ٱنشَقَّتۡ
Idan sama ta tsattsage[1]
1- Watau mala’iku suka yi ta saukowa.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 2
وَأَذِنَتۡ لِرَبِّهَا وَحُقَّتۡ
Ta kuma saurari Ubangijinta, kuma ya wajaba (ta saurara)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 3
وَإِذَا ٱلۡأَرۡضُ مُدَّتۡ
Kuma idan qasa aka miqe ta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 4
وَأَلۡقَتۡ مَا فِيهَا وَتَخَلَّتۡ
Ta kuma jefar da abin da yake cikinta ta wofinta[1]
1- Watau cikinta ya koma fayau babu sauran wani abu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 5
وَأَذِنَتۡ لِرَبِّهَا وَحُقَّتۡ
Ta kuma saurari Ubangijinta kuma ya wajaba (ta saurara)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 6
يَـٰٓأَيُّهَا ٱلۡإِنسَٰنُ إِنَّكَ كَادِحٌ إِلَىٰ رَبِّكَ كَدۡحٗا فَمُلَٰقِيهِ
Ya kai mutum, lalle kai mai yin aiki ne tuquru zuwa ga Ubangijinka, to mai haxuwa da Shi ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 7
فَأَمَّا مَنۡ أُوتِيَ كِتَٰبَهُۥ بِيَمِينِهِۦ
To amma duk wanda aka bai wa littafinsa a hannunsa na dama
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 8
فَسَوۡفَ يُحَاسَبُ حِسَابٗا يَسِيرٗا
To za a yi masa hisabi mai sauqi[1]
1- Watau ta hanyar bijiro ayyukansa a dunqule ba tare da binciken qwaqwaf ba.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 9
وَيَنقَلِبُ إِلَىٰٓ أَهۡلِهِۦ مَسۡرُورٗا
Ya kuma juyo zuwa ga iyalinsa yana farin ciki
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 10
وَأَمَّا مَنۡ أُوتِيَ كِتَٰبَهُۥ وَرَآءَ ظَهۡرِهِۦ
Amma wanda kuwa aka bai wa littafinsa ta bayan bayansa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 11
فَسَوۡفَ يَدۡعُواْ ثُبُورٗا
To zai yi kiran halaka
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 12
وَيَصۡلَىٰ سَعِيرًا
Zai kuma shiga (wutar) Sa’ira
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 13
إِنَّهُۥ كَانَ فِيٓ أَهۡلِهِۦ مَسۡرُورًا
Lalle a da shi ya kasance mai farin ciki ne cikin iyalinsa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 14
إِنَّهُۥ ظَنَّ أَن لَّن يَحُورَ
Lalle ya yi zaton ba zai koma (ga Allah) ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 15
بَلَىٰٓۚ إِنَّ رَبَّهُۥ كَانَ بِهِۦ بَصِيرٗا
Haka yake, (zai koma), lalle Ubangijinsa Ya kasance Mai ganin sa ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 16
فَلَآ أُقۡسِمُ بِٱلشَّفَقِ
To ina rantsuwa da shafaqi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 17
وَٱلَّيۡلِ وَمَا وَسَقَ
Da kuma dare da abin da ya tattara
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 18
وَٱلۡقَمَرِ إِذَا ٱتَّسَقَ
Da kuma wata idan ya cika
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 19
لَتَرۡكَبُنَّ طَبَقًا عَن طَبَقٖ
Tabbas za ku hau wani mataki bayan wani mataki[1]
1- Watau na halittarsu, sai sun kasance xigon maniyyi, sannan su zama gudan jini sai kuma gudar tsoka, har zuwa cikar halittarsu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 20
فَمَا لَهُمۡ لَا يُؤۡمِنُونَ
To me ya same su ne ba sa yin imani?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 21
وَإِذَا قُرِئَ عَلَيۡهِمُ ٱلۡقُرۡءَانُ لَا يَسۡجُدُونَۤ۩
Idan kuma an karanta musu Alqur’ani ba sa yin sujjada?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 22
بَلِ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ يُكَذِّبُونَ
A’a, su dai waxanda suka kafirce suna qaryatawa ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 23
وَٱللَّهُ أَعۡلَمُ بِمَا يُوعُونَ
Allah kuwa (Shi) Ya fi sanin abin da suke voyewa (a zukatansu)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 24
فَبَشِّرۡهُم بِعَذَابٍ أَلِيمٍ
To ka yi musu albishir da azaba mai raxaxi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Inshiqaq
Verso : 25
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّـٰلِحَٰتِ لَهُمۡ أَجۡرٌ غَيۡرُ مَمۡنُونِۭ
Sai dai waxanda suka yi imani, suka kuma yi ayyuka nagari, to suna da lada marar yankewa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Buruj
Verso : 1
وَٱلسَّمَآءِ ذَاتِ ٱلۡبُرُوجِ
Na rantse da sama ma’abociyar manziloli[1]
1- Watau manziloli na rana da wata da taurari.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Buruj
Verso : 2
وَٱلۡيَوۡمِ ٱلۡمَوۡعُودِ
Da ranar da aka yi alqawarin zuwanta[1]
1- Watau ranar alqiyama.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Buruj
Verso : 3
وَشَاهِدٖ وَمَشۡهُودٖ
Da mai shaida[1] da kuma abin yi wa shaida
1- Watau kamar Annabi da zai ba da shaida game da al’ummarsa.
-
-
Finalizado
Error
-