Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 94

فَكُبۡكِبُواْ فِيهَا هُمۡ وَٱلۡغَاوُۥنَ

Sai aka kikkifa su cikinta (wutar) su da vatattu



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 95

وَجُنُودُ إِبۡلِيسَ أَجۡمَعُونَ

Da kuma rundunar Iblis gaba xaya



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 96

قَالُواْ وَهُمۡ فِيهَا يَخۡتَصِمُونَ

Sai suka ce, alhali suna jayayya da juna a cikinta:



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 97

تَٱللَّهِ إِن كُنَّا لَفِي ضَلَٰلٖ مُّبِينٍ

“Mun rantse da Allah tabbas mun kasance (a duniya) cikin vata bayyananne



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 98

إِذۡ نُسَوِّيكُم بِرَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ

“Lokacin da muke daidaita ku da Ubangijin talikai[1]


1- Watau wajen soyayya da bauta.


Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 99

وَمَآ أَضَلَّنَآ إِلَّا ٱلۡمُجۡرِمُونَ

“Ba kuwa waxanda suka vatar da mu sai manyan masu laifuka



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 100

فَمَا لَنَا مِن شَٰفِعِينَ

“To a (yau) ba mu da wasu masu ceto



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 101

وَلَا صَدِيقٍ حَمِيمٖ

“Ba kuma wani aboki na qut-da-qut



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 102

فَلَوۡ أَنَّ لَنَا كَرَّةٗ فَنَكُونَ مِنَ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ

“To ina ma da za mu samu damar komawa, sai mu zamanto daga muminai!”



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 103

إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَةٗۖ وَمَا كَانَ أَكۡثَرُهُم مُّؤۡمِنِينَ

Lalle a game da wannan tabbas akwai aya; kuma yawancinsu, ba su zamanto muminai ba



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 104

وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ

Kuma lalle Ubangijinka tabbas Shi ne Mabuwayi Mai jin qai



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 105

كَذَّبَتۡ قَوۡمُ نُوحٍ ٱلۡمُرۡسَلِينَ

Mutanen Nuhu sun qaryata mazanni[1]


1- Domin qaryata Annabi Nuhu () daidai yake da qaryata dukkan manzannin Allah, domin saqo iri xaya suke xauke da shi.


Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 106

إِذۡ قَالَ لَهُمۡ أَخُوهُمۡ نُوحٌ أَلَا تَتَّقُونَ

Lokacin da xan’uwansu Nuhu ya ce da su: “Yanzu ba za ku kiyaye dokokin Allah ba?



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 107

إِنِّي لَكُمۡ رَسُولٌ أَمِينٞ

“Lalle ni Manzo ne amintacce a gare ku



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 108

فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

“To ku kiyaye dokokin Allah kuma ku bi ni



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 109

وَمَآ أَسۡـَٔلُكُمۡ عَلَيۡهِ مِنۡ أَجۡرٍۖ إِنۡ أَجۡرِيَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ

“Ba na kuma tambayar ku wani lada a game da shi (isar da manzancin). Ladana yana wajen Ubangijin talikai kawai



Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 110

فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ

“To ku kiyaye dokokin Allah kuma ku bi ni.”