-
الحزب 53
Hizb 53
-
Cantidad de versos :
196
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 42
وَأَنَّ إِلَىٰ رَبِّكَ ٱلۡمُنتَهَىٰ
“Lalle kuma zuwa ga Ubangijinka ne makoma
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 43
وَأَنَّهُۥ هُوَ أَضۡحَكَ وَأَبۡكَىٰ
“Kuma lalle Shi ne Ya sa a yi dariya, kuma Ya sa a yi kuka
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 44
وَأَنَّهُۥ هُوَ أَمَاتَ وَأَحۡيَا
“Kuma lalle Shi ne Ya kashe kuma Ya raya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 45
وَأَنَّهُۥ خَلَقَ ٱلزَّوۡجَيۡنِ ٱلذَّكَرَ وَٱلۡأُنثَىٰ
“Kuma lalle Shi ne Ya halicci dangi biyu namiji da mace
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 46
مِن نُّطۡفَةٍ إِذَا تُمۡنَىٰ
“Daga maniyyi yayin da ake zuba shi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 47
وَأَنَّ عَلَيۡهِ ٱلنَّشۡأَةَ ٱلۡأُخۡرَىٰ
“Kuma lalle Ya xora wa kansa sake tashin matattu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 48
وَأَنَّهُۥ هُوَ أَغۡنَىٰ وَأَقۡنَىٰ
“Lalle kuma Shi ne Ya wadata, Ya kuma yalwata
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 49
وَأَنَّهُۥ هُوَ رَبُّ ٱلشِّعۡرَىٰ
“Kuma lalle Shi ne Ubangijin tauraron nan Shi’ira
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 50
وَأَنَّهُۥٓ أَهۡلَكَ عَادًا ٱلۡأُولَىٰ
“Lalle kuma Ya hallakar da Adawa na farko
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 51
وَثَمُودَاْ فَمَآ أَبۡقَىٰ
“Da kuma Samudawa, don haka bai bar saura ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 52
وَقَوۡمَ نُوحٖ مِّن قَبۡلُۖ إِنَّهُمۡ كَانُواْ هُمۡ أَظۡلَمَ وَأَطۡغَىٰ
“Da mutanen Nuhu tun kafin su; lalle su sun kasance su ne mafiya zalunci kuma mafiya xagawa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 53
وَٱلۡمُؤۡتَفِكَةَ أَهۡوَىٰ
“Da waxanda aka kife (mutanen Luxu, Allah) ya qasqanta su
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 54
فَغَشَّىٰهَا مَا غَشَّىٰ
“Sannan abin da ya lulluve su (na azaba) ya lulluve su.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 55
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكَ تَتَمَارَىٰ
To (kai xan’adam) da waxanne ni’imomin Ubangijinka kake jayayya?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 56
هَٰذَا نَذِيرٞ مِّنَ ٱلنُّذُرِ ٱلۡأُولَىٰٓ
Wannan mai gargaxi ne daga irin masu gargaxin farko
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 57
أَزِفَتِ ٱلۡأٓزِفَةُ
Mai kusantowa ta kusanto (watau alqiyama)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 58
لَيۡسَ لَهَا مِن دُونِ ٱللَّهِ كَاشِفَةٌ
Ba wani mai bayyana lokacinta in ban da Allah
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 59
أَفَمِنۡ هَٰذَا ٱلۡحَدِيثِ تَعۡجَبُونَ
Yanzu game da wannan zancen ne[1] kuke mamaki?
1- Watau Alqur’ani mai girma.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 60
وَتَضۡحَكُونَ وَلَا تَبۡكُونَ
Kuke kuma dariya ba kwa yin kuka?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 61
وَأَنتُمۡ سَٰمِدُونَ
Alhali kuna cikin gafala?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratun Najm
Verso : 62
فَٱسۡجُدُواْۤ لِلَّهِۤ وَٱعۡبُدُواْ۩
To ku yi sujjada ga Allah ku kuma bauta (masa)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 1
ٱقۡتَرَبَتِ ٱلسَّاعَةُ وَٱنشَقَّ ٱلۡقَمَرُ
Alqiyama ta kusanto, wata kuma ya tsage[1]
1- Watau a zamanin Manzon Allah () wanda mushirikan Quraishawa suka gani da idonsu, bayan sun nemi ya nuna musu mu’ujiza.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 2
وَإِن يَرَوۡاْ ءَايَةٗ يُعۡرِضُواْ وَيَقُولُواْ سِحۡرٞ مُّسۡتَمِرّٞ
Idan kuma suka ga wata aya sai su kau da kai kuma su ce: “Wannan sihiri ne qaqqarfa.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 3
وَكَذَّبُواْ وَٱتَّبَعُوٓاْ أَهۡوَآءَهُمۡۚ وَكُلُّ أَمۡرٖ مُّسۡتَقِرّٞ
Suka kuma qaryata, suka bi soye-soyen zukatansu. Kowane al’amari kuwa (na alheri ko na sharri) mai tabbata ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 4
وَلَقَدۡ جَآءَهُم مِّنَ ٱلۡأَنۢبَآءِ مَا فِيهِ مُزۡدَجَرٌ
Haqiqa kuma wasu labarai waxanda tsawatarwa take cikinsu sun zo musu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 5
حِكۡمَةُۢ بَٰلِغَةٞۖ فَمَا تُغۡنِ ٱلنُّذُرُ
Hikima ce mai kaiwa matuqa, sai dai kuma gargaxin ba ya amfanarwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 6
فَتَوَلَّ عَنۡهُمۡۘ يَوۡمَ يَدۡعُ ٱلدَّاعِ إِلَىٰ شَيۡءٖ نُّكُرٍ
Saboda haka ka rabu da su. A ranar da mai kira[1] zai yi kira zuwa ga wani abu na qi a rai[2]
1- Shi ne Mala’ika Israfilu () mai busa a qaho.
2- Watau lokacin fitowa daga qaburbura.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 7
خُشَّعًا أَبۡصَٰرُهُمۡ يَخۡرُجُونَ مِنَ ٱلۡأَجۡدَاثِ كَأَنَّهُمۡ جَرَادٞ مُّنتَشِرٞ
Idanuwansu suna a qasqance suna fitowa daga qaburbura, kai ka ce su farin xango ne masu bazuwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 8
مُّهۡطِعِينَ إِلَى ٱلدَّاعِۖ يَقُولُ ٱلۡكَٰفِرُونَ هَٰذَا يَوۡمٌ عَسِرٞ
Suna gaggawa zuwa ga mai kiran; kafirai za su riqa cewa: “Wannan rana ce mai tsanani.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 9
۞كَذَّبَتۡ قَبۡلَهُمۡ قَوۡمُ نُوحٖ فَكَذَّبُواْ عَبۡدَنَا وَقَالُواْ مَجۡنُونٞ وَٱزۡدُجِرَ
Mutanen Nuhu sun qaryata kafin su (Quraishawa), sai suka qaryata Bawanmu suka kuma ce, mahaukaci ne, aka kuma kyare (shi)
-
-
Finalizado
Error
-