-
الحزب 57
Hizb 57
-
Cantidad de versos :
206
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 9
وَجَآءَ فِرۡعَوۡنُ وَمَن قَبۡلَهُۥ وَٱلۡمُؤۡتَفِكَٰتُ بِٱلۡخَاطِئَةِ
Fir’auna kuma da waxanda suke gabaninsa da (alqaryar) da aka kifar[1], sun zo da manyan laifuka
1- Watau alqaryun Annabi Lux () waxanda Allah () ya kifar da su saboda miyagun laifuffukansu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 10
فَعَصَوۡاْ رَسُولَ رَبِّهِمۡ فَأَخَذَهُمۡ أَخۡذَةٗ رَّابِيَةً
Sai suka sava wa Manzon Ubangijinsu, sai Muka kama su kamawa mai qaruwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 11
إِنَّا لَمَّا طَغَا ٱلۡمَآءُ حَمَلۡنَٰكُمۡ فِي ٱلۡجَارِيَةِ
Mu lalle yayin da ruwa ya mamaye komai Mun xauke ku a cikin jirgin ruwa[1]
1- Watau ya xauki iyayensu waxanda suke cikin tsatsonsu a cikin jirgin ruwan Annabi Nuhu ().
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 12
لِنَجۡعَلَهَا لَكُمۡ تَذۡكِرَةٗ وَتَعِيَهَآ أُذُنٞ وَٰعِيَةٞ
Don Mu sanya shi wa’azi a gare ku, kuma kunne mai kiyayewa ya kiyaye shi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 13
فَإِذَا نُفِخَ فِي ٱلصُّورِ نَفۡخَةٞ وَٰحِدَةٞ
To idan aka busa qaho busa xaya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 14
وَحُمِلَتِ ٱلۡأَرۡضُ وَٱلۡجِبَالُ فَدُكَّتَا دَكَّةٗ وَٰحِدَةٗ
Aka kuma xaga qasa da duwatsu sai aka dandaqe su dandaqewa baki xaya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 15
فَيَوۡمَئِذٖ وَقَعَتِ ٱلۡوَاقِعَةُ
To a wannan rana ce mai afkuwa ta afku (watau alqiyama)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 16
وَٱنشَقَّتِ ٱلسَّمَآءُ فَهِيَ يَوۡمَئِذٖ وَاهِيَةٞ
Sama kuma ta kekkece, don kuwa a wannan ranar ita mai rauni ce
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 17
وَٱلۡمَلَكُ عَلَىٰٓ أَرۡجَآئِهَاۚ وَيَحۡمِلُ عَرۡشَ رَبِّكَ فَوۡقَهُمۡ يَوۡمَئِذٖ ثَمَٰنِيَةٞ
Mala’iku kuma suna a sasanninta. A wannan ranar kuma (mala’iku) takwas za su xauki Al’arshin Ubangijinka a samansu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 18
يَوۡمَئِذٖ تُعۡرَضُونَ لَا تَخۡفَىٰ مِنكُمۡ خَافِيَةٞ
A wannan ranar ne kuma za a bujuro da ku, ba wani abu naku mai vuya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 19
فَأَمَّا مَنۡ أُوتِيَ كِتَٰبَهُۥ بِيَمِينِهِۦ فَيَقُولُ هَآؤُمُ ٱقۡرَءُواْ كِتَٰبِيَهۡ
To duk wanda aka bai wa littafinsa a hannunsa na dama zai ce: “Ku karvi littafina ku karanta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 20
إِنِّي ظَنَنتُ أَنِّي مُلَٰقٍ حِسَابِيَهۡ
“Lalle ni na tabbata haka zan haxu da sakamakona.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 21
فَهُوَ فِي عِيشَةٖ رَّاضِيَةٖ
To shi zai zama cikin rayuwa abar yarda
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 22
فِي جَنَّةٍ عَالِيَةٖ
Cikin Aljanna maxaukakiya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 23
قُطُوفُهَا دَانِيَةٞ
‘Ya’yan itatuwanta dab da dab suke
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 24
كُلُواْ وَٱشۡرَبُواْ هَنِيٓـَٔۢا بِمَآ أَسۡلَفۡتُمۡ فِي ٱلۡأَيَّامِ ٱلۡخَالِيَةِ
(A ce da su): “Ku ci ku sha kuna masu farin ciki saboda abin da kuka gabatar a kwanakinku da suka shuxe (na duniya).”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 25
وَأَمَّا مَنۡ أُوتِيَ كِتَٰبَهُۥ بِشِمَالِهِۦ فَيَقُولُ يَٰلَيۡتَنِي لَمۡ أُوتَ كِتَٰبِيَهۡ
Amma kuma wanda aka bai wa littafinsa a hannunsa na hagun sai ya ce: “Kaicona, ina ma da ba a ba ni littafina ba!
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 26
وَلَمۡ أَدۡرِ مَا حِسَابِيَهۡ
“Kuma ban san mene ne sakamakona ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 27
يَٰلَيۡتَهَا كَانَتِ ٱلۡقَاضِيَةَ
“Kaiconta (watau mutuwa), ina ma da ta zama ita ce qarshe!
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 28
مَآ أَغۡنَىٰ عَنِّي مَالِيَهۡۜ
“Dukiyata ba ta wadata min komai ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 29
هَلَكَ عَنِّي سُلۡطَٰنِيَهۡ
“Mulkina ya vace min da gani.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 30
خُذُوهُ فَغُلُّوهُ
(Sai a ce da mala’iku): Ku kama shi ku ququnce shi!
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 31
ثُمَّ ٱلۡجَحِيمَ صَلُّوهُ
Sannan ku shigar da shi (wutar) Jahimu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 32
ثُمَّ فِي سِلۡسِلَةٖ ذَرۡعُهَا سَبۡعُونَ ذِرَاعٗا فَٱسۡلُكُوهُ
Sannan ku sa shi cikin sarqa mai tsawo kamu saba’in
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 33
إِنَّهُۥ كَانَ لَا يُؤۡمِنُ بِٱللَّهِ ٱلۡعَظِيمِ
Lalle shi ya kasance ba ya imani da Allah Mai girma
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 34
وَلَا يَحُضُّ عَلَىٰ طَعَامِ ٱلۡمِسۡكِينِ
Ba ya kuma kwaxaitarwa bisa ciyar da mabuqaci
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 35
فَلَيۡسَ لَهُ ٱلۡيَوۡمَ هَٰهُنَا حَمِيمٞ
To a yau ba shi da wani masoyi a nan
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 36
وَلَا طَعَامٌ إِلَّا مِنۡ غِسۡلِينٖ
Kuma ba shi da wani abinci sai na mugunyar ‘yan wuta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 37
لَّا يَأۡكُلُهُۥٓ إِلَّا ٱلۡخَٰطِـُٔونَ
Ba mai cin ta sai masu laifukan ganganci
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Haqqa
Verso : 38
فَلَآ أُقۡسِمُ بِمَا تُبۡصِرُونَ
Ina yin rantsuwa da abin da kuke gani
-
-
Finalizado
Error
-