-
الحزب 60
Hizb 60
-
Cantidad de versos :
288
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 12
فِيهَا عَيۡنٞ جَارِيَةٞ
A cikinta akwai marmaro mai gudana
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 13
فِيهَا سُرُرٞ مَّرۡفُوعَةٞ
A cikinta akwai gadaje maxaukaka
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 14
وَأَكۡوَابٞ مَّوۡضُوعَةٞ
Da kofuna a ajijjiye
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 15
وَنَمَارِقُ مَصۡفُوفَةٞ
Da matasan kai a jejjere
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 16
وَزَرَابِيُّ مَبۡثُوثَةٌ
Da dardumai a shisshimfixe
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 17
أَفَلَا يَنظُرُونَ إِلَى ٱلۡإِبِلِ كَيۡفَ خُلِقَتۡ
Shin ba sa duban raqumi yadda aka halicce shi?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 18
وَإِلَى ٱلسَّمَآءِ كَيۡفَ رُفِعَتۡ
Da kuma sama yadda aka xaga ta?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 19
وَإِلَى ٱلۡجِبَالِ كَيۡفَ نُصِبَتۡ
Da kuma duwatsu yadda aka kakkafa su?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 20
وَإِلَى ٱلۡأَرۡضِ كَيۡفَ سُطِحَتۡ
Da kuma qasa yadda aka shimfixa ta?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 21
فَذَكِّرۡ إِنَّمَآ أَنتَ مُذَكِّرٞ
To ka yi wa’azi, lalle kai mai wa’azi ne kawai
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 22
لَّسۡتَ عَلَيۡهِم بِمُصَيۡطِرٍ
Kai ba mai tilasta su ba ne
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 23
إِلَّا مَن تَوَلَّىٰ وَكَفَرَ
Sai dai wanda ya ba da baya ya kuma kafirce
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 24
فَيُعَذِّبُهُ ٱللَّهُ ٱلۡعَذَابَ ٱلۡأَكۡبَرَ
To Allah zai azabtar da shi azaba mafi girma[1]
1- Watau wutar Jahannama inda zai dawwama a cikinta har abada.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 25
إِنَّ إِلَيۡنَآ إِيَابَهُمۡ
Lalle zuwa gare Mu ne makomarsu take
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Ghashiya
Verso : 26
ثُمَّ إِنَّ عَلَيۡنَا حِسَابَهُم
Sannan kuma a kanmu ne hisabinsu yake
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 1
وَٱلۡفَجۡرِ
Na rantse da alfijir
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 2
وَلَيَالٍ عَشۡرٖ
Da kuma darare goma[1]
1- Watau kwanaki goma na farkon watan Zulhijja.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 3
وَٱلشَّفۡعِ وَٱلۡوَتۡرِ
Da kuma abin da yake cika[1] da kuma mara[2]
1- Watau bibbiyu ko hurhuxu ko shida-shida da sauransu.
2- Watau xaya ko uku ko biyar da sauransu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 4
وَٱلَّيۡلِ إِذَا يَسۡرِ
Da kuma dare lokacin da yake tafiya (cikin duhu)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 5
هَلۡ فِي ذَٰلِكَ قَسَمٞ لِّذِي حِجۡرٍ
Shin a game da waxannan akwai rantsuwa (mai gamsarwa) ga mai hankali[1]?
1- Watau duk mai hankali zai gamsu da waxannan rantse-rantse.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 6
أَلَمۡ تَرَ كَيۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِعَادٍ
Shin ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ba ga Adawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 7
إِرَمَ ذَاتِ ٱلۡعِمَادِ
(Watau qabilar) Iramu ma’abociyar tsawo
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 8
ٱلَّتِي لَمۡ يُخۡلَقۡ مِثۡلُهَا فِي ٱلۡبِلَٰدِ
Wadda ba a halicci irinta ba a cikin garuruwa (a tsananin qarfi)
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 9
وَثَمُودَ ٱلَّذِينَ جَابُواْ ٱلصَّخۡرَ بِٱلۡوَادِ
Da kuma Samudawa waxanda suka fafe duwatsu a wurin da ake kira Wadil-Qura
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 10
وَفِرۡعَوۡنَ ذِي ٱلۡأَوۡتَادِ
Da kuma Fir’auna ma’abocin turaku
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 11
ٱلَّذِينَ طَغَوۡاْ فِي ٱلۡبِلَٰدِ
Waxanda suka yi xagawa a cikin garuruwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 12
فَأَكۡثَرُواْ فِيهَا ٱلۡفَسَادَ
Suka kuma yawaita varna a cikinsu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 13
فَصَبَّ عَلَيۡهِمۡ رَبُّكَ سَوۡطَ عَذَابٍ
Sai Ubangijinka Ya saukar musu azaba mai tsanani
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 14
إِنَّ رَبَّكَ لَبِٱلۡمِرۡصَادِ
Lalle Ubangijinka tabbas Yana nan a madakata[1]
1- Watau yana wurin da yake hangen xaukacin ayyukan bayinsa.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Fajr
Verso : 15
فَأَمَّا ٱلۡإِنسَٰنُ إِذَا مَا ٱبۡتَلَىٰهُ رَبُّهُۥ فَأَكۡرَمَهُۥ وَنَعَّمَهُۥ فَيَقُولُ رَبِّيٓ أَكۡرَمَنِ
Amma kuma mutum idan Ubangijinsa Ya jarrabe shi sai Ya karrama shi, Ya kuma yi masa ni’ima, sai ya ce: “Ubangijina Ya karrama ni.”
-
-
Finalizado
Error
-