-
الحزب 38
Hizb 38
-
Cantidad de versos :
172
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 141
كَذَّبَتۡ ثَمُودُ ٱلۡمُرۡسَلِينَ
Samudawa sun qaryata manzanni[1]
1- Domin qaryata Annabi Salihu () daidai yake da qaryata duk manzannin Allah, saboda saqo iri xaya suke xauke da shi.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 142
إِذۡ قَالَ لَهُمۡ أَخُوهُمۡ صَٰلِحٌ أَلَا تَتَّقُونَ
Lokacin da xan’uwansu Salihu ya ce da su: “Yanzu ba kwa yi taqawa ba?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 143
إِنِّي لَكُمۡ رَسُولٌ أَمِينٞ
“Lalle ni Manzo ne amintacce gare ku
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 144
فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ
“To ku kiyaye dokokin Allah kuma ku bi ni
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 145
وَمَآ أَسۡـَٔلُكُمۡ عَلَيۡهِ مِنۡ أَجۡرٍۖ إِنۡ أَجۡرِيَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ
“Kuma ba na tambayar ku wani lada game da shi (isar da manzancin); ladana yana wajen Ubangijin talikai kawai
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 146
أَتُتۡرَكُونَ فِي مَا هَٰهُنَآ ءَامِنِينَ
“Yanzu (zatonku) za a bar ku ne cikin abin da yake a nan (duniya) cikin kwanciyar hankali?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 147
فِي جَنَّـٰتٖ وَعُيُونٖ
“(Watau) a cikin gonaki da idandunan ruwa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 148
وَزُرُوعٖ وَنَخۡلٖ طَلۡعُهَا هَضِيمٞ
“Da shuke-shuke da dabinai masu taushin ‘ya’ya?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 149
وَتَنۡحِتُونَ مِنَ ٱلۡجِبَالِ بُيُوتٗا فَٰرِهِينَ
“Kuma kuna fafe duwatsu kuna yin gidaje kuna masu nuna qwarewa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 150
فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ
“To ku kiyaye dokokin Allah kuma ku bi ni
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 151
وَلَا تُطِيعُوٓاْ أَمۡرَ ٱلۡمُسۡرِفِينَ
“Kada kuma ku bi umarnin mavarnata
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 152
ٱلَّذِينَ يُفۡسِدُونَ فِي ٱلۡأَرۡضِ وَلَا يُصۡلِحُونَ
“Waxanda suke varna a bayan qasa, kuma ba sa gyara.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 153
قَالُوٓاْ إِنَّمَآ أَنتَ مِنَ ٱلۡمُسَحَّرِينَ
Suka ce: “Lalle kai kana daga waxanda aka sihirce ne kawai
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 154
مَآ أَنتَ إِلَّا بَشَرٞ مِّثۡلُنَا فَأۡتِ بِـَٔايَةٍ إِن كُنتَ مِنَ ٱلصَّـٰدِقِينَ
“Kai ba kowa ba ne sai mutum kamarmu, to ka zo mana da aya idan ka kasance daga masu gaskiya.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 155
قَالَ هَٰذِهِۦ نَاقَةٞ لَّهَا شِرۡبٞ وَلَكُمۡ شِرۡبُ يَوۡمٖ مَّعۡلُومٖ
(Salihu) ya ce: “Wannan taguwa ce[1], tana da (ranar) shanta ku ma kuna da rana sananniya ta shanku
1- Watau a matsayin mu’ujiza ga Annabi Salihu ().
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 156
وَلَا تَمَسُّوهَا بِسُوٓءٖ فَيَأۡخُذَكُمۡ عَذَابُ يَوۡمٍ عَظِيمٖ
“Kada kuwa ku shafe ta da mugun abu, sai azabar wani yini mai girma ta kama ku.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 157
فَعَقَرُوهَا فَأَصۡبَحُواْ نَٰدِمِينَ
Sai suka soke ta, sai kuwa suka wayi gari suna masu nadama
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 158
فَأَخَذَهُمُ ٱلۡعَذَابُۚ إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَةٗۖ وَمَا كَانَ أَكۡثَرُهُم مُّؤۡمِنِينَ
Sai azaba ta kama su. Lalle a game da wannan tabbas akwai aya; kuma yawancinsu ba su zamanto muminai ba
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 159
وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ
Kuma lalle Ubangijinka tabbas Shi ne Mabuwayi, Mai jin qai
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 160
كَذَّبَتۡ قَوۡمُ لُوطٍ ٱلۡمُرۡسَلِينَ
Mutanen Luxu sun qaryata manzanni
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 161
إِذۡ قَالَ لَهُمۡ أَخُوهُمۡ لُوطٌ أَلَا تَتَّقُونَ
Lokacin da xan’uwansu Luxu ya ce da su: “Yanzu ba kwa kiyaye dokokin Allah ba?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 162
إِنِّي لَكُمۡ رَسُولٌ أَمِينٞ
“Lalle ni Manzo ne amintacce gare ku
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 163
فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ
“To ku kiyaye dokokin Allah kuma ku bi ni
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 164
وَمَآ أَسۡـَٔلُكُمۡ عَلَيۡهِ مِنۡ أَجۡرٍۖ إِنۡ أَجۡرِيَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ
“Kuma ba na tambayar ku wani lada game da shi (isar da manzancin); ladana yana wajen Ubangijin talikai kawai
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 165
أَتَأۡتُونَ ٱلذُّكۡرَانَ مِنَ ٱلۡعَٰلَمِينَ
“Yanzu kwa riqa zaike wa maza daga halittu?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 166
وَتَذَرُونَ مَا خَلَقَ لَكُمۡ رَبُّكُم مِّنۡ أَزۡوَٰجِكُمۚ بَلۡ أَنتُمۡ قَوۡمٌ عَادُونَ
“Kuma ku bar abin da Ubangijinku Ya halitta na matanku dominku? A’a, ku dai mutane ne masu qetare iyaka.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 167
قَالُواْ لَئِن لَّمۡ تَنتَهِ يَٰلُوطُ لَتَكُونَنَّ مِنَ ٱلۡمُخۡرَجِينَ
Suka ce: “Tabbas Luxu idan ba ka bar (faxar abin da kake faxa ba) haqiqa za ka kasance daga korarru (daga garin nan).”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 168
قَالَ إِنِّي لِعَمَلِكُم مِّنَ ٱلۡقَالِينَ
(Luxu) ya ce: “Lalle ni ina cikin masu qyamar aikin nan naku
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 169
رَبِّ نَجِّنِي وَأَهۡلِي مِمَّا يَعۡمَلُونَ
“Ya Ubangijina, Ka tserar da ni da iyalina daga (sakamakon) abin da suke aikatawa.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratus Shu’ara
Verso : 170
فَنَجَّيۡنَٰهُ وَأَهۡلَهُۥٓ أَجۡمَعِينَ
Sai Muka tserar da shi da iyalinsa gaba xaya
-
-
Finalizado
Error
-