Capítulo: Suratul Waqi’a

Verso : 91

فَسَلَٰمٞ لَّكَ مِنۡ أَصۡحَٰبِ ٱلۡيَمِينِ

To aminci ya tabbata a gare ka don zamanka na hannun dama



Capítulo: Suratul Waqi’a

Verso : 92

وَأَمَّآ إِن كَانَ مِنَ ٱلۡمُكَذِّبِينَ ٱلضَّآلِّينَ

Idan kuwa ya kasance daga masu qaryatawa ne vatattu



Capítulo: Suratul Waqi’a

Verso : 93

فَنُزُلٞ مِّنۡ حَمِيمٖ

To kavaki ne na tafasasshen ruwa (sakamakonsa)



Capítulo: Suratul Waqi’a

Verso : 94

وَتَصۡلِيَةُ جَحِيمٍ

Da kuma shiga wutar Jahannama



Capítulo: Suratul Waqi’a

Verso : 95

إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ حَقُّ ٱلۡيَقِينِ

Lalle wannan (bayani na cikin wannan Surar) shi ne haqiqanin gaskiya



Capítulo: Suratul Waqi’a

Verso : 96

فَسَبِّحۡ بِٱسۡمِ رَبِّكَ ٱلۡعَظِيمِ

To ka yi tasbihi da tsarkake sunan Ubangijinka mai girma