Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 61

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 62

وَمِن دُونِهِمَا جَنَّتَانِ

A qasa da su kuma akwai wasu aljannatai guda biyu



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 63

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 64

مُدۡهَآمَّتَانِ

Masu tsananin kore



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 65

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 66

فِيهِمَا عَيۡنَانِ نَضَّاخَتَانِ

A cikinsu (kuma) akwai idanuwan (ruwa) guda biyu masu feshi



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 67

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 68

فِيهِمَا فَٰكِهَةٞ وَنَخۡلٞ وَرُمَّانٞ

A cikinsu (kuma) akwai abin marmari da dabino da ruman



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 69

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 70

فِيهِنَّ خَيۡرَٰتٌ حِسَانٞ

A cikinsu (watau gidajen Aljannar) akwai mata nagartattu kyawawa



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 71

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 72

حُورٞ مَّقۡصُورَٰتٞ فِي ٱلۡخِيَامِ

(Matayen) masu fari da baqin ido ne, suna kawwame cikin tantuna



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 73

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 74

لَمۡ يَطۡمِثۡهُنَّ إِنسٞ قَبۡلَهُمۡ وَلَا جَآنّٞ

Wani mutum ko aljan bai tava shafar su ba a gabaninsu



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 75

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 76

مُتَّكِـِٔينَ عَلَىٰ رَفۡرَفٍ خُضۡرٖ وَعَبۡقَرِيٍّ حِسَانٖ

Suna kishingixe a kan matasan kai koraye, da kuma kilisai kyawawa



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 77

فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ

Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?



Capítulo: Suratur Rahman

Verso : 78

تَبَٰرَكَ ٱسۡمُ رَبِّكَ ذِي ٱلۡجَلَٰلِ وَٱلۡإِكۡرَامِ

Albarkatun sunan Ubangijinka Ma’abocin girma da xaukaka sun yawaita