Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 63
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 64
مُدۡهَآمَّتَانِ
Masu tsananin kore
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 65
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 66
فِيهِمَا عَيۡنَانِ نَضَّاخَتَانِ
A cikinsu (kuma) akwai idanuwan (ruwa) guda biyu masu feshi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 67
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 68
فِيهِمَا فَٰكِهَةٞ وَنَخۡلٞ وَرُمَّانٞ
A cikinsu (kuma) akwai abin marmari da dabino da ruman
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 69
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 70
فِيهِنَّ خَيۡرَٰتٌ حِسَانٞ
A cikinsu (watau gidajen Aljannar) akwai mata nagartattu kyawawa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 71
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 72
حُورٞ مَّقۡصُورَٰتٞ فِي ٱلۡخِيَامِ
(Matayen) masu fari da baqin ido ne, suna kawwame cikin tantuna
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 73
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 74
لَمۡ يَطۡمِثۡهُنَّ إِنسٞ قَبۡلَهُمۡ وَلَا جَآنّٞ
Wani mutum ko aljan bai tava shafar su ba a gabaninsu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 75
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 76
مُتَّكِـِٔينَ عَلَىٰ رَفۡرَفٍ خُضۡرٖ وَعَبۡقَرِيٍّ حِسَانٖ
Suna kishingixe a kan matasan kai koraye, da kuma kilisai kyawawa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 77
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 15
عَلَىٰ سُرُرٖ مَّوۡضُونَةٖ
Suna kan gadaje masu adon zinari
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 16
مُّتَّكِـِٔينَ عَلَيۡهَا مُتَقَٰبِلِينَ
Suna kishingixe a kansu suna fuskantar juna
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 17
يَطُوفُ عَلَيۡهِمۡ وِلۡدَٰنٞ مُّخَلَّدُونَ
Yara samari dawwamammu (masu hidima) za su riqa zagaya su
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 18
بِأَكۡوَابٖ وَأَبَارِيقَ وَكَأۡسٖ مِّن مَّعِينٖ
Da kofuna (marasa mariqai) da butoci masu hannaye da kuma qoquna na giya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 19
لَّا يُصَدَّعُونَ عَنۡهَا وَلَا يُنزِفُونَ
Ba sa ciwon kai saboda ita, kuma ba sa buguwa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 20
وَفَٰكِهَةٖ مِّمَّا يَتَخَيَّرُونَ
Da kuma ababan marmari na abin da suke so su zava
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 21
وَلَحۡمِ طَيۡرٖ مِّمَّا يَشۡتَهُونَ
Da kuma naman tsuntsaye na abin da suke sha’awa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 22
وَحُورٌ عِينٞ
Da kuma matan Hurul-Ini
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 23
كَأَمۡثَٰلِ ٱللُّؤۡلُوِٕ ٱلۡمَكۡنُونِ
Kamar misalin lu’ulu’u da yake cikin kwasfa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 24
جَزَآءَۢ بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ
Sakamako ne na abin da suka kasance suna aikatawa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 25
لَا يَسۡمَعُونَ فِيهَا لَغۡوٗا وَلَا تَأۡثِيمًا
Ba sa kuma jin wani zancen banza da mai sa zunubi a cikinta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 26
إِلَّا قِيلٗا سَلَٰمٗا سَلَٰمٗا
Sai dai faxar salamun-salamun[1]
1- Watau sallamar mala’iku a gare su da wadda za su riqa yi wa junansu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 28
فِي سِدۡرٖ مَّخۡضُودٖ
Suna cikin ‘ya’yan itacen magarya marasa qaya
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 29
وَطَلۡحٖ مَّنضُودٖ
Da kuma ayaba mai ‘ya’ya dava-dava
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Waqi’a
Verso : 30
وَظِلّٖ مَّمۡدُودٖ
Da inuwa madawwamiya
-
-
Finalizado
Error
-