Capítulo: Suratul Baqara

Verso : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Allah () ya buxe wannan Sura da harufan Alif da Lam da Mim. Hakanan akwai surorin da dama da Allah ya buxe su da irin waxannan datsattsun haruffa. Allah ne kaxai ya san haqiqanin abin da yake nufi da su. Wasu malamai na cewa, Allah yana nuna mu’ujizar Alqurani ne da irin waxannan haruffa.


Capítulo: Suratu Ali-Imran

Verso : 1

الٓمٓ

ALIF LAAM MIIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratul A’araf

Verso : 1

الٓمٓصٓ

ALIF LAAM MIIM SAAD[1]


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Yunus

Verso : 1

الٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِ ٱلۡحَكِيمِ

ALIF LAM RA[1]. Waxannan ayoyin littafi ne (wato Alqur’ani) mai hikima


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Hud

Verso : 1

الٓرۚ كِتَٰبٌ أُحۡكِمَتۡ ءَايَٰتُهُۥ ثُمَّ فُصِّلَتۡ مِن لَّدُنۡ حَكِيمٍ خَبِيرٍ

ALIF LAM RA[1]. (Wannan) Littafi ne da aka kyautata ayoyinsa sannan aka bayyana su filla-filla, daga wurin Mai hikima, Masani


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Yusuf 

Verso : 1

الٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِ ٱلۡمُبِينِ

ALIF LAM RA[1]. Waxannan ayoyi ne na Littafi mabayyani


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratur Ra’ad

Verso : 1

الٓمٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِۗ وَٱلَّذِيٓ أُنزِلَ إِلَيۡكَ مِن رَّبِّكَ ٱلۡحَقُّ وَلَٰكِنَّ أَكۡثَرَ ٱلنَّاسِ لَا يُؤۡمِنُونَ

ALIF LAM MIM RA[1]. Waxannan ayoyi ne na Littafi (wato Alqur’ani). Wanda kuma aka saukar maka daga Ubangijinka gaskiya ne, sai dai lalle yawancin mutane ba sa yin imani


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Ibrahim

Verso : 1

الٓرۚ كِتَٰبٌ أَنزَلۡنَٰهُ إِلَيۡكَ لِتُخۡرِجَ ٱلنَّاسَ مِنَ ٱلظُّلُمَٰتِ إِلَى ٱلنُّورِ بِإِذۡنِ رَبِّهِمۡ إِلَىٰ صِرَٰطِ ٱلۡعَزِيزِ ٱلۡحَمِيدِ

ALIF LAM RA[1]. Littafi ne da Muka saukar maka da shi, don ka fitar da mutane daga duffai zuwa ga haske, da izinin Ubangijinsu zuwa ga tafarkin (Allah) Mabuwayi, Abin godiya


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratul Hijr

Verso : 1

الٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِ وَقُرۡءَانٖ مُّبِينٖ

ALIF LAM RA[1]. Waxannan ayoyin Littafi ne, kuma abin karatu ne mabayyani


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Maryam

Verso : 1

كٓهيعٓصٓ

KAF HA YA AIN SAD[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Xa Ha

Verso : 1

طه

Xa Ha[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratus Shu’ara

Verso : 1

طسٓمٓ

XA SIN MIM



Capítulo: Suratun Namli

Verso : 1

طسٓۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡقُرۡءَانِ وَكِتَابٖ مُّبِينٍ

XA SIN[1]. Waxannan ayoyin Alqur’ani ne kuma Littafi mabayyani


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratul Qasas

Verso : 1

طسٓمٓ

XA SIN MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratul Ankabut

Verso : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratur Rum

Verso : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Luqman

Verso : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8..


Capítulo: Suratus Sajda

Verso : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Yasin

Verso : 1

يسٓ

YA SIN[1]


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Sad

Verso : 1

صٓۚ وَٱلۡقُرۡءَانِ ذِي ٱلذِّكۡرِ

SAD[1]. “Na rantse da Alqur’ani ma’abocin xaukaka


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Ghafir

Verso : 1

حمٓ

HA MIM



Capítulo: Suratu Fussilat

Verso : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratus Shura

Verso : 1

حمٓ

HA MIM



Capítulo: Suratus Shura

Verso : 2

عٓسٓقٓ

AIN SIN QAF[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratuz Zukhruf 

Verso : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratud Dukhan

Verso : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratul Jasiya

Verso : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratul Ahqaf 

Verso : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratu Qaf 

Verso : 1

قٓۚ وَٱلۡقُرۡءَانِ ٱلۡمَجِيدِ

QAF[1]. Na rantse da Alqur’ani mai girma


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


Capítulo: Suratul Qalam

Verso : 1

نٓۚ وَٱلۡقَلَمِ وَمَا يَسۡطُرُونَ

NUN[1]. (Allah ya ce): Na rantse da alqalami da abin da (mala’iku) suke rubutawa


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.