Sure: Suratul Waqi’a

Vers : 91

فَسَلَٰمٞ لَّكَ مِنۡ أَصۡحَٰبِ ٱلۡيَمِينِ

To aminci ya tabbata a gare ka don zamanka na hannun dama



Sure: Suratul Waqi’a

Vers : 92

وَأَمَّآ إِن كَانَ مِنَ ٱلۡمُكَذِّبِينَ ٱلضَّآلِّينَ

Idan kuwa ya kasance daga masu qaryatawa ne vatattu



Sure: Suratul Waqi’a

Vers : 93

فَنُزُلٞ مِّنۡ حَمِيمٖ

To kavaki ne na tafasasshen ruwa (sakamakonsa)



Sure: Suratul Waqi’a

Vers : 94

وَتَصۡلِيَةُ جَحِيمٍ

Da kuma shiga wutar Jahannama



Sure: Suratul Waqi’a

Vers : 95

إِنَّ هَٰذَا لَهُوَ حَقُّ ٱلۡيَقِينِ

Lalle wannan (bayani na cikin wannan Surar) shi ne haqiqanin gaskiya



Sure: Suratul Waqi’a

Vers : 96

فَسَبِّحۡ بِٱسۡمِ رَبِّكَ ٱلۡعَظِيمِ

To ka yi tasbihi da tsarkake sunan Ubangijinka mai girma