-
الجزء 30
الجزء 30
-
عدد الآيات :
564
السورة:
Suratul Balad
الآية : 10
وَهَدَيۡنَٰهُ ٱلنَّجۡدَيۡنِ
Muka kuma bayyana masa hanyoyi biyu[1]?
1- Watau hanyar alheri da hanyar sharri.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 11
فَلَا ٱقۡتَحَمَ ٱلۡعَقَبَةَ
Sai bai qetare hanya mai wahala[1] ba?
1- Watau hanyar da ta raba tsakaninsa da gidan Aljanna.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 12
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡعَقَبَةُ
Me kuma ya sanar da kai mece ce hanya mai wahala?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 13
فَكُّ رَقَبَةٍ
(Watau) ‘yanta wuyaye (bawa ko baiwa)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 14
أَوۡ إِطۡعَٰمٞ فِي يَوۡمٖ ذِي مَسۡغَبَةٖ
Ko kuma ciyarwa a wata rana ta yunwa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 15
يَتِيمٗا ذَا مَقۡرَبَةٍ
Ga maraya ma’abocin kusanci
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 16
أَوۡ مِسۡكِينٗا ذَا مَتۡرَبَةٖ
Ko miskini ma’abocin talauci
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 17
ثُمَّ كَانَ مِنَ ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡمَرۡحَمَةِ
Sannan kuma ya zama daga waxanda suka yi imani, suka yi wa junansu wasiyya da yin haquri kuma suka yi wa juna wasiyya da tausayawa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 18
أُوْلَـٰٓئِكَ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ
Waxannan su ne ma’abota dama[1]
1- Watau ‘yan Aljanna.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 19
وَٱلَّذِينَ كَفَرُواْ بِـَٔايَٰتِنَا هُمۡ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ
Waxanda kuwa suka kafirce wa ayoyinmu, su ne ma’abota hagu[1]
1- Watau ‘yan wuta.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Balad
الآية : 20
عَلَيۡهِمۡ نَارٞ مُّؤۡصَدَةُۢ
A kansu akwai wuta abar kullewa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 1
وَٱلشَّمۡسِ وَضُحَىٰهَا
Na rantse da rana da walaharta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 2
وَٱلۡقَمَرِ إِذَا تَلَىٰهَا
Da kuma wata idan ya bi ta (wato ranar)[1]
1- Watau ya biyo bayan faxuwar rana.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 3
وَٱلنَّهَارِ إِذَا جَلَّىٰهَا
Da kuma wuni idan ya bayyana ta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 4
وَٱلَّيۡلِ إِذَا يَغۡشَىٰهَا
Da kuma dare idan ya lulluve ta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 5
وَٱلسَّمَآءِ وَمَا بَنَىٰهَا
Da kuma sama da gininta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 6
وَٱلۡأَرۡضِ وَمَا طَحَىٰهَا
Da kuma qasa da shimfixarta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 7
وَنَفۡسٖ وَمَا سَوَّىٰهَا
Da kuma rai da daidaitarsa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 8
فَأَلۡهَمَهَا فُجُورَهَا وَتَقۡوَىٰهَا
Sai Ya kimsa masa (gane) lalacewarsa da taqawarsa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 9
قَدۡ أَفۡلَحَ مَن زَكَّىٰهَا
Haqiqa wanda ya tsarkake shi (ran) ya rabauta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 10
وَقَدۡ خَابَ مَن دَسَّىٰهَا
Haqiqa kuma wanda ya binne shi da savo ya tave
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 11
كَذَّبَتۡ ثَمُودُ بِطَغۡوَىٰهَآ
Samudawa sun qaryata saboda xagawarsu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 12
إِذِ ٱنۢبَعَثَ أَشۡقَىٰهَا
Yayin da mafi tsagerancinsu ya zabura
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 13
فَقَالَ لَهُمۡ رَسُولُ ٱللَّهِ نَاقَةَ ٱللَّهِ وَسُقۡيَٰهَا
Sai Manzon Allah[1] ya ce da su: “Ku bar taguwar Allah da (ranar) shanta.”
1- Watau Annabi Salihu ().
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 14
فَكَذَّبُوهُ فَعَقَرُوهَا فَدَمۡدَمَ عَلَيۡهِمۡ رَبُّهُم بِذَنۢبِهِمۡ فَسَوَّىٰهَا
Sai suka qaryata shi sannan suka soke ta, sai Ubangijinsu Ya kama su da azaba saboda zunubinsu, sai Ya daidaita ta (watau qabilar wajen azaba)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shams
الآية : 15
وَلَا يَخَافُ عُقۡبَٰهَا
Kuma ba Ya tsoron abin da zai biyo bayanta[1]
1- Watau ba ya jin tsoron wani abu da hallaka su za ta haifar nan gaba.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Lail
الآية : 1
وَٱلَّيۡلِ إِذَا يَغۡشَىٰ
Na rantse da dare idan ya lulluve (da duhunsa)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Lail
الآية : 2
وَٱلنَّهَارِ إِذَا تَجَلَّىٰ
Da kuma wuni idan ya bayyana
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Lail
الآية : 3
وَمَا خَلَقَ ٱلذَّكَرَ وَٱلۡأُنثَىٰٓ
Da kuma halittar namiji da mace
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Lail
الآية : 4
إِنَّ سَعۡيَكُمۡ لَشَتَّىٰ
Lalle aikinku ya sha bamban
-
-
تم
خطأ
-