-
الجزء 30
الجزء 30
-
عدد الآيات :
564
السورة:
Suratux Xariq
الآية : 12
وَٱلۡأَرۡضِ ذَاتِ ٱلصَّدۡعِ
Da kuma qasa ma’abociyar tsagewa (shuka ta fito)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratux Xariq
الآية : 13
إِنَّهُۥ لَقَوۡلٞ فَصۡلٞ
Lalle shi (Alqur’ani) magana ce mai tsage gaskiya
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratux Xariq
الآية : 14
وَمَا هُوَ بِٱلۡهَزۡلِ
Kuma shi ba zancen banza ba ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratux Xariq
الآية : 15
إِنَّهُمۡ يَكِيدُونَ كَيۡدٗا
Lalle su (kafirai) suna qulla mummunan makirci
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratux Xariq
الآية : 16
وَأَكِيدُ كَيۡدٗا
Ni kuma ina shirya musu mummunan sakamako
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratux Xariq
الآية : 17
فَمَهِّلِ ٱلۡكَٰفِرِينَ أَمۡهِلۡهُمۡ رُوَيۡدَۢا
To sai ka saurara wa kafirai, ka saurara musu kaxan
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 1
سَبِّحِ ٱسۡمَ رَبِّكَ ٱلۡأَعۡلَى
Ka tsarkake sunan Ubangijinka Mafi xaukaka
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 2
ٱلَّذِي خَلَقَ فَسَوَّىٰ
Wanda Ya yi halitta sai Ya daidaita (ta)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 3
وَٱلَّذِي قَدَّرَ فَهَدَىٰ
Wanda kuma Ya qaddara (abubuwa) sannan Ya shiryar (da halittarsa)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 4
وَٱلَّذِيٓ أَخۡرَجَ ٱلۡمَرۡعَىٰ
Wanda kuma Ya fitar da makiyaya
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 5
فَجَعَلَهُۥ غُثَآءً أَحۡوَىٰ
Sai Ya mayar da ita duddugaggiya mai baqi
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 6
سَنُقۡرِئُكَ فَلَا تَنسَىٰٓ
Za Mu karantar da kai (Alqur’ani) don haka ba za ka manta ba
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 7
إِلَّا مَا شَآءَ ٱللَّهُۚ إِنَّهُۥ يَعۡلَمُ ٱلۡجَهۡرَ وَمَا يَخۡفَىٰ
Sai abin da Allah Ya ga dama, Lalle Shi Yana sane da bayyanannen (abu) da kuma abin da yake vuya
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 8
وَنُيَسِّرُكَ لِلۡيُسۡرَىٰ
Kuma za Mu sauqaqe maka (al’umara) mafiya sauqi[1]
1- Watau al’ummuransa na addini da na rayuwa, domin ya sa damar da saqon Allah a cikin nutsuwa.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 9
فَذَكِّرۡ إِن نَّفَعَتِ ٱلذِّكۡرَىٰ
To ka yi wa’azi idan wa’azin zai yi amfani
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 10
سَيَذَّكَّرُ مَن يَخۡشَىٰ
Wanda yake tsoron Allah zai wa’azantu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 11
وَيَتَجَنَّبُهَا ٱلۡأَشۡقَى
Mafi shaqiyanci[1] kuma zai nesance shi
1- Watau kafiri tavavve.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 12
ٱلَّذِي يَصۡلَى ٱلنَّارَ ٱلۡكُبۡرَىٰ
Wanda zai shiga wuta mafi girma
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 13
ثُمَّ لَا يَمُوتُ فِيهَا وَلَا يَحۡيَىٰ
Sannan ba zai mutu a cikinta ba kuma ba zai rayu (rayuwa mai daxi) ba
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 14
قَدۡ أَفۡلَحَ مَن تَزَكَّىٰ
Haqiqa wanda ya tsarkaka ya rabauta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 15
وَذَكَرَ ٱسۡمَ رَبِّهِۦ فَصَلَّىٰ
Ya kuma ambaci sunan Ubangijinsa sannan ya yi salla
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 16
بَلۡ تُؤۡثِرُونَ ٱلۡحَيَوٰةَ ٱلدُّنۡيَا
Ba haka ba, ku dai kuna fifita rayuwar duniya ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 17
وَٱلۡأٓخِرَةُ خَيۡرٞ وَأَبۡقَىٰٓ
Lahira kuwa ita ta fi alheri ta kuma fi wanzuwa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 18
إِنَّ هَٰذَا لَفِي ٱلصُّحُفِ ٱلۡأُولَىٰ
Lalle wannan (batu) tabbas yana cikin littattafan farko
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul A’ala
الآية : 19
صُحُفِ إِبۡرَٰهِيمَ وَمُوسَىٰ
Littattafan Ibrahimu da Musa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 1
هَلۡ أَتَىٰكَ حَدِيثُ ٱلۡغَٰشِيَةِ
Shin labarin mai lulluvewa da (tsoro) ya zo maka?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 2
وُجُوهٞ يَوۡمَئِذٍ خَٰشِعَةٌ
Wasu fuskoki a wannan ranar qasqantattu ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 3
عَامِلَةٞ نَّاصِبَةٞ
Masu aiki ne (tuquru)[1] masu shan wahala
1- Watau a wutar Jahannama.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 4
تَصۡلَىٰ نَارًا حَامِيَةٗ
Za su shiga wuta mai tsananin quna
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 5
تُسۡقَىٰ مِنۡ عَيۡنٍ ءَانِيَةٖ
Za a shayar da su daga idon ruwa mai tsananin zafi
-
-
تم
خطأ
-