-
الحزب 60
الحزب 60
-
عدد الآيات :
288
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 2
مَا ٱلۡقَارِعَةُ
Mece ce mai qwanqwsa (zukata da tsoro)?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 3
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡقَارِعَةُ
Kuma me ya sanar da kai mece ce mai qwanqwasa (zukata da tsoro)?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 4
يَوۡمَ يَكُونُ ٱلنَّاسُ كَٱلۡفَرَاشِ ٱلۡمَبۡثُوثِ
(Ita ce) ranar da mutane za su zama kamar xangon fari masu bazuwa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 5
وَتَكُونُ ٱلۡجِبَالُ كَٱلۡعِهۡنِ ٱلۡمَنفُوشِ
Duwatsu kuma su zama kamar kaxaxxiyar auduga[1]
1- Watau saboda rashin nauyinsu da warwatsuwarsu a cikin sararin sama.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 6
فَأَمَّا مَن ثَقُلَتۡ مَوَٰزِينُهُۥ
To amma wanda ma’aunan ayyukansa suka yi nauyi
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 7
فَهُوَ فِي عِيشَةٖ رَّاضِيَةٖ
To shi kam yana cikin rayuwa mai gamsarwa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 8
وَأَمَّا مَنۡ خَفَّتۡ مَوَٰزِينُهُۥ
Amma kuma duk wanda ma’aunan ayyukansa suka yi shafal
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 9
فَأُمُّهُۥ هَاوِيَةٞ
To shi makomarsa (wutar) Hawiya ce
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 10
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا هِيَهۡ
Kuma me ya sanar da kai mece ce ita?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Qari’a
الآية : 11
نَارٌ حَامِيَةُۢ
Wuta ce mai tsananin zafi
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 1
أَلۡهَىٰكُمُ ٱلتَّكَاثُرُ
Alfahari da yawan (‘ya’ya da dukiya) ya shagaltar da ku[1]
1- Watau su xauke musu hankali har su kai ga barin xa’ar Allah.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 2
حَتَّىٰ زُرۡتُمُ ٱلۡمَقَابِرَ
Har kuka (mutu kuka) ziyarci qaburbura
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 3
كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
A’aha! (haka bai kamace ku ba) da sannu za ku sani
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 4
ثُمَّ كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
Sannan a’aha, da sannu za ku sani
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 5
كَلَّا لَوۡ تَعۡلَمُونَ عِلۡمَ ٱلۡيَقِينِ
Tabbas da za ku yi sani, sani na sakankancewa[1]
1- Watau wanda babu kokwanto ko kaxan a cikinsa.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 6
لَتَرَوُنَّ ٱلۡجَحِيمَ
Tabbas haqiqa za ku ga wutar Jahimu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 7
ثُمَّ لَتَرَوُنَّهَا عَيۡنَ ٱلۡيَقِينِ
Sannan tabbas haqiqa za ku gan ta gani da ido na sakankancewa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratut Takasur
الآية : 8
ثُمَّ لَتُسۡـَٔلُنَّ يَوۡمَئِذٍ عَنِ ٱلنَّعِيمِ
Sannan kuma tabbas lalle za a tambaye ku a wannan ranar game da ni’imomin (da kuka mora a duniya)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Asr
الآية : 1
وَٱلۡعَصۡرِ
Na rantse da zamani[1]
1- Wannan ya qunshi dare da rana waxanda su ne mahallin dukkan ayyukan bayi.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Asr
الآية : 2
إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لَفِي خُسۡرٍ
Lalle mutum yana cikin asara
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Asr
الآية : 3
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّـٰلِحَٰتِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡحَقِّ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ
Sai dai waxanda suka yi imani suka kuma yi ayyuka nagari, suka kuma yi wa juna wasiyya da gaskiya, suka kuma yi wa juna wasiyya da haquri
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 1
وَيۡلٞ لِّكُلِّ هُمَزَةٖ لُّمَزَةٍ
Tsananin azaba ya tabbata ga duk wani mai yawan qyafice mai yawan suka[1]
1- Watau yawan qyafice ga mutane, yana kuma yawan sukan su da aibata su a bayan idanuwansu..
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 2
ٱلَّذِي جَمَعَ مَالٗا وَعَدَّدَهُۥ
Wanda ya tara dukiya ya qididdige ta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 3
يَحۡسَبُ أَنَّ مَالَهُۥٓ أَخۡلَدَهُۥ
Yana zaton cewa dukiyarsa za ta dawwamar da shi
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 4
كَلَّاۖ لَيُنۢبَذَنَّ فِي ٱلۡحُطَمَةِ
Faufau! Tabbas lalle sai an jefa shi cikin (wutar) ‘Huxama’[1]
1- Ita ce wuta mai kakkarya duk wani abu da aka jefa cikinta saboda tsananin zafinta da azabarta.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 5
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡحُطَمَةُ
Me kuma ya sanar da kai irin girman ‘Huxama’?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 6
نَارُ ٱللَّهِ ٱلۡمُوقَدَةُ
Wuta ce ta Allah abar hurawa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 7
ٱلَّتِي تَطَّلِعُ عَلَى ٱلۡأَفۡـِٔدَةِ
Wadda take mamaye zukata
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 8
إِنَّهَا عَلَيۡهِم مُّؤۡصَدَةٞ
Lalle ita abar kullewa ce da su[1]
1- Watau za a kulle kafirai a cikin ruf babu fita.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Humaza
الآية : 9
فِي عَمَدٖ مُّمَدَّدَةِۭ
A cikin ginshiqai miqaqqu (da suka kewaye ta)
-
-
تم
خطأ
-