-
الحزب 57
الحزب 57
-
عدد الآيات :
206
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 17
تَدۡعُواْ مَنۡ أَدۡبَرَ وَتَوَلَّىٰ
Tana kiran wanda ya juya ya ba da baya
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 18
وَجَمَعَ فَأَوۡعَىٰٓ
Ya kuma tara (dukiya) sai ya voye (ta)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 19
۞إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ خُلِقَ هَلُوعًا
Lalle mutum an halicce shi mai rashin nutsuwa ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 20
إِذَا مَسَّهُ ٱلشَّرُّ جَزُوعٗا
(Watau) idan sharri ya same shi ya zama mai raki
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 21
وَإِذَا مَسَّهُ ٱلۡخَيۡرُ مَنُوعًا
Idan kuma alheri ya same shi ya zama mai maqo
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 22
إِلَّا ٱلۡمُصَلِّينَ
Sai dai masallata
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 23
ٱلَّذِينَ هُمۡ عَلَىٰ صَلَاتِهِمۡ دَآئِمُونَ
Waxanda suke masu dawwama a kan sallarsu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 24
وَٱلَّذِينَ فِيٓ أَمۡوَٰلِهِمۡ حَقّٞ مَّعۡلُومٞ
Waxanda kuma suke akwai haqqi sananne a cikin dukiyoyinsu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 25
لِّلسَّآئِلِ وَٱلۡمَحۡرُومِ
Ga mai roqo da wanda ake hana wa (saboda ba ya roqo)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 26
وَٱلَّذِينَ يُصَدِّقُونَ بِيَوۡمِ ٱلدِّينِ
Waxanda kuma suke gaskata ranar sakamako
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 27
وَٱلَّذِينَ هُم مِّنۡ عَذَابِ رَبِّهِم مُّشۡفِقُونَ
Waxanda kuma suke tsoron azabar Ubangijinsu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 28
إِنَّ عَذَابَ رَبِّهِمۡ غَيۡرُ مَأۡمُونٖ
Lalle azabar Ubangijinsu ba abar amincewa ba ce
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 29
وَٱلَّذِينَ هُمۡ لِفُرُوجِهِمۡ حَٰفِظُونَ
Waxanda kuma suke kiyaye al’aurarsu (daga yin zina)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 30
إِلَّا عَلَىٰٓ أَزۡوَٰجِهِمۡ أَوۡ مَا مَلَكَتۡ أَيۡمَٰنُهُمۡ فَإِنَّهُمۡ غَيۡرُ مَلُومِينَ
Sai a wajan matayensu ko kuma qwarqarorinsu; to su a nan ba ababen zargi ba ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 31
فَمَنِ ٱبۡتَغَىٰ وَرَآءَ ذَٰلِكَ فَأُوْلَـٰٓئِكَ هُمُ ٱلۡعَادُونَ
To duk wanda ya nemi (wani abu) bayan wannan, to waxannan su ne masu qetare iyaka
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 32
وَٱلَّذِينَ هُمۡ لِأَمَٰنَٰتِهِمۡ وَعَهۡدِهِمۡ رَٰعُونَ
Waxanda kuma suke kiyaye amanoninsu da alqawuransu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 33
وَٱلَّذِينَ هُم بِشَهَٰدَٰتِهِمۡ قَآئِمُونَ
Waxanda kuma suke tsai da shaidarsu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 34
وَٱلَّذِينَ هُمۡ عَلَىٰ صَلَاتِهِمۡ يُحَافِظُونَ
Waxanda kuma suke kiyaye sallolinsu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 35
أُوْلَـٰٓئِكَ فِي جَنَّـٰتٖ مُّكۡرَمُونَ
Waxannan su ne waxanda ake girmamawa cikin gidajen Aljanna
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 36
فَمَالِ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ قِبَلَكَ مُهۡطِعِينَ
To me ya sami waxanda suka kafirta suke gaggawa zuwa gare ka?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 37
عَنِ ٱلۡيَمِينِ وَعَنِ ٱلشِّمَالِ عِزِينَ
Qungiya-qungiya, ta damanka da ta hagunka
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 38
أَيَطۡمَعُ كُلُّ ٱمۡرِيٕٖ مِّنۡهُمۡ أَن يُدۡخَلَ جَنَّةَ نَعِيمٖ
Yanzu ashe kowane mutum daga cikinsu yana kwaxayin a shigar da shi Aljannar ni’ima?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 39
كَلَّآۖ إِنَّا خَلَقۡنَٰهُم مِّمَّا يَعۡلَمُونَ
Faufau! Lalle Mu Mun halitta su daga abin da suka sani.[1]
1- Watau wulaqantaccen ruwa na maniyyi.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 40
فَلَآ أُقۡسِمُ بِرَبِّ ٱلۡمَشَٰرِقِ وَٱلۡمَغَٰرِبِ إِنَّا لَقَٰدِرُونَ
To, ina yin rantsuwa da Ubangijin wuraren hudowar rana da wuraren faxuwarta, lalle Mu Masu iko ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 41
عَلَىٰٓ أَن نُّبَدِّلَ خَيۡرٗا مِّنۡهُمۡ وَمَا نَحۡنُ بِمَسۡبُوقِينَ
A kan Mu musanya wasu fiye da su, kuma Mu ba Masu kasawa ba ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 42
فَذَرۡهُمۡ يَخُوضُواْ وَيَلۡعَبُواْ حَتَّىٰ يُلَٰقُواْ يَوۡمَهُمُ ٱلَّذِي يُوعَدُونَ
To ka qyale su su kutsa su yi wasa har sai sun haxu da ranarsu wadda ake yi musu alqawarinta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 43
يَوۡمَ يَخۡرُجُونَ مِنَ ٱلۡأَجۡدَاثِ سِرَاعٗا كَأَنَّهُمۡ إِلَىٰ نُصُبٖ يُوفِضُونَ
A ranar da za su fito daga qaburbura a gurguje, kai ka ce su suna gaggawa ne zuwa ga wata tuta (ta matattara)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ma’arij
الآية : 44
خَٰشِعَةً أَبۡصَٰرُهُمۡ تَرۡهَقُهُمۡ ذِلَّةٞۚ ذَٰلِكَ ٱلۡيَوۡمُ ٱلَّذِي كَانُواْ يُوعَدُونَ
Idanuwansu a qasqance, wulaqanci ya lulluve su. Wannan ne ranar da ake yi musu alqawarinta
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratu Nuh
الآية : 1
إِنَّآ أَرۡسَلۡنَا نُوحًا إِلَىٰ قَوۡمِهِۦٓ أَنۡ أَنذِرۡ قَوۡمَكَ مِن قَبۡلِ أَن يَأۡتِيَهُمۡ عَذَابٌ أَلِيمٞ
Lalle Mu Mun aika Nuhu zuwa ga mutanensa cewa: “Ka gargaxi mutanenka tun kafin azaba mai raxaxi ta zo musu.”
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratu Nuh
الآية : 2
قَالَ يَٰقَوۡمِ إِنِّي لَكُمۡ نَذِيرٞ مُّبِينٌ
Ya ce: “Ya ku mutanena, lalle ni mai gargaxi ne mabayyani a gare ku
-
-
تم
خطأ
-