-
الحزب 60
الحزب 60
-
عدد الآيات :
288
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 12
فِيهَا عَيۡنٞ جَارِيَةٞ
A cikinta akwai marmaro mai gudana
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 13
فِيهَا سُرُرٞ مَّرۡفُوعَةٞ
A cikinta akwai gadaje maxaukaka
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 14
وَأَكۡوَابٞ مَّوۡضُوعَةٞ
Da kofuna a ajijjiye
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 15
وَنَمَارِقُ مَصۡفُوفَةٞ
Da matasan kai a jejjere
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 16
وَزَرَابِيُّ مَبۡثُوثَةٌ
Da dardumai a shisshimfixe
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 17
أَفَلَا يَنظُرُونَ إِلَى ٱلۡإِبِلِ كَيۡفَ خُلِقَتۡ
Shin ba sa duban raqumi yadda aka halicce shi?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 18
وَإِلَى ٱلسَّمَآءِ كَيۡفَ رُفِعَتۡ
Da kuma sama yadda aka xaga ta?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 19
وَإِلَى ٱلۡجِبَالِ كَيۡفَ نُصِبَتۡ
Da kuma duwatsu yadda aka kakkafa su?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 20
وَإِلَى ٱلۡأَرۡضِ كَيۡفَ سُطِحَتۡ
Da kuma qasa yadda aka shimfixa ta?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 21
فَذَكِّرۡ إِنَّمَآ أَنتَ مُذَكِّرٞ
To ka yi wa’azi, lalle kai mai wa’azi ne kawai
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 22
لَّسۡتَ عَلَيۡهِم بِمُصَيۡطِرٍ
Kai ba mai tilasta su ba ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 23
إِلَّا مَن تَوَلَّىٰ وَكَفَرَ
Sai dai wanda ya ba da baya ya kuma kafirce
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 24
فَيُعَذِّبُهُ ٱللَّهُ ٱلۡعَذَابَ ٱلۡأَكۡبَرَ
To Allah zai azabtar da shi azaba mafi girma[1]
1- Watau wutar Jahannama inda zai dawwama a cikinta har abada.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 25
إِنَّ إِلَيۡنَآ إِيَابَهُمۡ
Lalle zuwa gare Mu ne makomarsu take
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Ghashiya
الآية : 26
ثُمَّ إِنَّ عَلَيۡنَا حِسَابَهُم
Sannan kuma a kanmu ne hisabinsu yake
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 1
وَٱلۡفَجۡرِ
Na rantse da alfijir
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 2
وَلَيَالٍ عَشۡرٖ
Da kuma darare goma[1]
1- Watau kwanaki goma na farkon watan Zulhijja.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 3
وَٱلشَّفۡعِ وَٱلۡوَتۡرِ
Da kuma abin da yake cika[1] da kuma mara[2]
1- Watau bibbiyu ko hurhuxu ko shida-shida da sauransu.
2- Watau xaya ko uku ko biyar da sauransu.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 4
وَٱلَّيۡلِ إِذَا يَسۡرِ
Da kuma dare lokacin da yake tafiya (cikin duhu)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 5
هَلۡ فِي ذَٰلِكَ قَسَمٞ لِّذِي حِجۡرٍ
Shin a game da waxannan akwai rantsuwa (mai gamsarwa) ga mai hankali[1]?
1- Watau duk mai hankali zai gamsu da waxannan rantse-rantse.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 6
أَلَمۡ تَرَ كَيۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِعَادٍ
Shin ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ba ga Adawa?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 7
إِرَمَ ذَاتِ ٱلۡعِمَادِ
(Watau qabilar) Iramu ma’abociyar tsawo
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 8
ٱلَّتِي لَمۡ يُخۡلَقۡ مِثۡلُهَا فِي ٱلۡبِلَٰدِ
Wadda ba a halicci irinta ba a cikin garuruwa (a tsananin qarfi)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 9
وَثَمُودَ ٱلَّذِينَ جَابُواْ ٱلصَّخۡرَ بِٱلۡوَادِ
Da kuma Samudawa waxanda suka fafe duwatsu a wurin da ake kira Wadil-Qura
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 10
وَفِرۡعَوۡنَ ذِي ٱلۡأَوۡتَادِ
Da kuma Fir’auna ma’abocin turaku
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 11
ٱلَّذِينَ طَغَوۡاْ فِي ٱلۡبِلَٰدِ
Waxanda suka yi xagawa a cikin garuruwa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 12
فَأَكۡثَرُواْ فِيهَا ٱلۡفَسَادَ
Suka kuma yawaita varna a cikinsu
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 13
فَصَبَّ عَلَيۡهِمۡ رَبُّكَ سَوۡطَ عَذَابٍ
Sai Ubangijinka Ya saukar musu azaba mai tsanani
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 14
إِنَّ رَبَّكَ لَبِٱلۡمِرۡصَادِ
Lalle Ubangijinka tabbas Yana nan a madakata[1]
1- Watau yana wurin da yake hangen xaukacin ayyukan bayinsa.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratul Fajr
الآية : 15
فَأَمَّا ٱلۡإِنسَٰنُ إِذَا مَا ٱبۡتَلَىٰهُ رَبُّهُۥ فَأَكۡرَمَهُۥ وَنَعَّمَهُۥ فَيَقُولُ رَبِّيٓ أَكۡرَمَنِ
Amma kuma mutum idan Ubangijinsa Ya jarrabe shi sai Ya karrama shi, Ya kuma yi masa ni’ima, sai ya ce: “Ubangijina Ya karrama ni.”
-
-
تم
خطأ
-