-
الحزب 38
الحزب 38
-
عدد الآيات :
172
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 111
۞قَالُوٓاْ أَنُؤۡمِنُ لَكَ وَٱتَّبَعَكَ ٱلۡأَرۡذَلُونَ
Suka ce: “Yanzu ma yi imani da kai alhali qasqantattu ne mabiyanka?”
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 112
قَالَ وَمَا عِلۡمِي بِمَا كَانُواْ يَعۡمَلُونَ
Ya ce: “Ba ni da sani game da abin da suka zamanto suna aikatawa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 113
إِنۡ حِسَابُهُمۡ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّيۖ لَوۡ تَشۡعُرُونَ
“Hisabinsu kawai yana wajen Ubangijina ne; da za ku gane
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 114
وَمَآ أَنَا۠ بِطَارِدِ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ
“Ni kuma ba mai korar muminai ba ne
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 115
إِنۡ أَنَا۠ إِلَّا نَذِيرٞ مُّبِينٞ
“Ni kawai mai gargaxi ne mai bayyanawa.”
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 116
قَالُواْ لَئِن لَّمۡ تَنتَهِ يَٰنُوحُ لَتَكُونَنَّ مِنَ ٱلۡمَرۡجُومِينَ
Suka ce: “Ya Nuhu, mun rantse idan ba ka daina (faxar abin da kake faxa) ba, tabbas za ka zamanto daga cikin jefaffu!”
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 117
قَالَ رَبِّ إِنَّ قَوۡمِي كَذَّبُونِ
Ya ce: “Ya Ubangijina, lalle mutanena sun qaryata ni
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 118
فَٱفۡتَحۡ بَيۡنِي وَبَيۡنَهُمۡ فَتۡحٗا وَنَجِّنِي وَمَن مَّعِيَ مِنَ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ
“Ka yi hukunci tsakanina da su, kuma Ka tserar da ni tare da muminan da suke tare da ni.”
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 119
فَأَنجَيۡنَٰهُ وَمَن مَّعَهُۥ فِي ٱلۡفُلۡكِ ٱلۡمَشۡحُونِ
Sai Muka tserar da shi da waxanda suke tare da shi a cikin jirgin ruwan da ke maqare (da mutane da dabbobi)
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 120
ثُمَّ أَغۡرَقۡنَا بَعۡدُ ٱلۡبَاقِينَ
Sannan bayan haka Muka nutsar da sauran
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 121
إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَةٗۖ وَمَا كَانَ أَكۡثَرُهُم مُّؤۡمِنِينَ
Lalle a game da wannan tabbas akwai aya; kuma yawancinsu ba su zamanto muminai ba
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 122
وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ
Kuma lalle Ubangijinka tabbas Shi ne Mabuwayi, Mai jin qai
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 123
كَذَّبَتۡ عَادٌ ٱلۡمُرۡسَلِينَ
Adawa (ma) sun qaryata manzanni[1]
1- Domin qaryata Annabi Hudu () daidai yake da qaryata duk manzannin Allah, saboda saqo iri xaya suke xauke da shi.
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 124
إِذۡ قَالَ لَهُمۡ أَخُوهُمۡ هُودٌ أَلَا تَتَّقُونَ
Lokacin da xan’uwansu Hudu ya ce da su: “Yanzu ba kwa riqa kiyaye dokokin (Allah) ba?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 125
إِنِّي لَكُمۡ رَسُولٌ أَمِينٞ
“Lalle ni Manzo ne amintacce gare ku
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 126
فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ
“To ku kiyaye dokokin Allah kuma ku bi ni
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 127
وَمَآ أَسۡـَٔلُكُمۡ عَلَيۡهِ مِنۡ أَجۡرٍۖ إِنۡ أَجۡرِيَ إِلَّا عَلَىٰ رَبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ
“Kuma ba na tambayar ku wani lada game da shi (isar da manzancin); ladana yana wajen Ubangijin talikai kawai
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 128
أَتَبۡنُونَ بِكُلِّ رِيعٍ ءَايَةٗ تَعۡبَثُونَ
“Yanzu kwa riqa yin dogayen gine-gine a kan tuddai kuna sharholiya?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 129
وَتَتَّخِذُونَ مَصَانِعَ لَعَلَّكُمۡ تَخۡلُدُونَ
“Kuma ku riqa gina ganuwoyi da maka-makan gidaje kamar za ku dawwama?
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 130
وَإِذَا بَطَشۡتُم بَطَشۡتُمۡ جَبَّارِينَ
“Idan kuma kuka yi damqa sai kukan yi damqa da tsanani
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 131
فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ وَأَطِيعُونِ
“To ku kiyaye dokokin Allah kuma ku bi ni
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 132
وَٱتَّقُواْ ٱلَّذِيٓ أَمَدَّكُم بِمَا تَعۡلَمُونَ
“Kuma ku kiyaye dokokin (Allah) wanda Ya ni’imta ku da abin da kuka sani
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 133
أَمَدَّكُم بِأَنۡعَٰمٖ وَبَنِينَ
“Ya ni’imta ku da dabbobin ni’ima da ‘ya’ya
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 134
وَجَنَّـٰتٖ وَعُيُونٍ
“Da kuma gonakai da idanuwan ruwa
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 135
إِنِّيٓ أَخَافُ عَلَيۡكُمۡ عَذَابَ يَوۡمٍ عَظِيمٖ
“Lalle ni ina jiye muku tsoron azabar wani yini mai girma.”
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 136
قَالُواْ سَوَآءٌ عَلَيۡنَآ أَوَعَظۡتَ أَمۡ لَمۡ تَكُن مِّنَ ٱلۡوَٰعِظِينَ
Suka ce: “Mu duk xaya ne a wajenmu; ko ka yi wa’azi ko kuwa kada ka zamanto daga masu wa’azi
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 137
إِنۡ هَٰذَآ إِلَّا خُلُقُ ٱلۡأَوَّلِينَ
“Wannan ba wani abu ba ne in ban da halayyar mutanen farko
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 138
وَمَا نَحۡنُ بِمُعَذَّبِينَ
“Mu kuma ba waxanda za a yi wa azaba ba ne.”
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 139
فَكَذَّبُوهُ فَأَهۡلَكۡنَٰهُمۡۚ إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَةٗۖ وَمَا كَانَ أَكۡثَرُهُم مُّؤۡمِنِينَ
Sai suka qaryata shi, sannan Muka hallaka su. Lalle a game da wannan tabbas akwai aya; kuma yawancinsu ba su zamanto muminai ba
-
-
تم
خطأ
-
السورة:
Suratus Shu’ara
الآية : 140
وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ
Kuma lalle Ubangijinka tabbas Shi ne Mabuwayi, Mai jin qai
-
-
تم
خطأ
-