السورة: Suratul Hijr

الآية : 31

إِلَّآ إِبۡلِيسَ أَبَىٰٓ أَن يَكُونَ مَعَ ٱلسَّـٰجِدِينَ

Sai Iblis ya qi ya kasance tare da masu yin sujjadar



السورة: Suratul Hijr

الآية : 32

قَالَ يَـٰٓإِبۡلِيسُ مَا لَكَ أَلَّا تَكُونَ مَعَ ٱلسَّـٰجِدِينَ

(Allah) Ya ce: “Ya Iblis, me ka taka da ba za ka kasance tare da masu sujjada ba?”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 33

قَالَ لَمۡ أَكُن لِّأَسۡجُدَ لِبَشَرٍ خَلَقۡتَهُۥ مِن صَلۡصَٰلٖ مِّنۡ حَمَإٖ مَّسۡنُونٖ

(Iblis) ya ce: “Ba zai yiwu ba ni in yi sujjada ga wani mutum wanda Ka halitta daga busasshen tavo mai amo na wani yumvu mai wari.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 34

قَالَ فَٱخۡرُجۡ مِنۡهَا فَإِنَّكَ رَجِيمٞ

(Allah) Ya ce: “To ka fita daga cikinta (Aljannar), lalle kai korarre ne (daga rahamar Allah)



السورة: Suratul Hijr

الآية : 35

وَإِنَّ عَلَيۡكَ ٱللَّعۡنَةَ إِلَىٰ يَوۡمِ ٱلدِّينِ

“Lalle kuma la’ana ta tabbata a kanka har zuwa ranar alqiyama.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 36

قَالَ رَبِّ فَأَنظِرۡنِيٓ إِلَىٰ يَوۡمِ يُبۡعَثُونَ

(Iblis) ya ce: “Ya Ubangijina Ka saurara min har zuwa ranar da za a tashe su (watau matattu).”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 37

قَالَ فَإِنَّكَ مِنَ ٱلۡمُنظَرِينَ

(Allah) Ya ce: “To lalle kana daga cikin waxanda za a saurar musu



السورة: Suratul Hijr

الآية : 38

إِلَىٰ يَوۡمِ ٱلۡوَقۡتِ ٱلۡمَعۡلُومِ

“Har zuwa rana mai sanannen lokaci.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 39

قَالَ رَبِّ بِمَآ أَغۡوَيۡتَنِي لَأُزَيِّنَنَّ لَهُمۡ فِي ٱلۡأَرۡضِ وَلَأُغۡوِيَنَّهُمۡ أَجۡمَعِينَ

(Iblis) ya ce: “Ubangijina, saboda vatar da ni da Ka yi, to lalle kuwa zan qawata musu (varna) a bayan qasa, kuma tabbas zan vatar da su baki xaya



السورة: Suratul Hijr

الآية : 40

إِلَّا عِبَادَكَ مِنۡهُمُ ٱلۡمُخۡلَصِينَ

“Sai fa bayinka zavavvu daga cikinsu.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 41

قَالَ هَٰذَا صِرَٰطٌ عَلَيَّ مُسۡتَقِيمٌ

(Allah) Ya ce: “Wannan hanya ce madaidaiciya, mai kaiwa gare Ni



السورة: Suratul Hijr

الآية : 42

إِنَّ عِبَادِي لَيۡسَ لَكَ عَلَيۡهِمۡ سُلۡطَٰنٌ إِلَّا مَنِ ٱتَّبَعَكَ مِنَ ٱلۡغَاوِينَ

“Lalle bayina ba ka da wani iko a kansu, sai dai wanda ya bi ka daga vatattu



السورة: Suratul Hijr

الآية : 43

وَإِنَّ جَهَنَّمَ لَمَوۡعِدُهُمۡ أَجۡمَعِينَ

“Lalle kuma Jahannama tabbas makomarsu ce baki xaya



السورة: Suratul Hijr

الآية : 44

لَهَا سَبۡعَةُ أَبۡوَٰبٖ لِّكُلِّ بَابٖ مِّنۡهُمۡ جُزۡءٞ مَّقۡسُومٌ

“Tana da qofofi bakwai, kowacce qofa tana da wani kaso (na kafirai) sananne (da za su shiga ta nan).”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 45

إِنَّ ٱلۡمُتَّقِينَ فِي جَنَّـٰتٖ وَعُيُونٍ

Lalle masu kiyaye dokokin Allah suna cikin gidajen Aljanna da idanuwan (ruwa)



السورة: Suratul Hijr

الآية : 46

ٱدۡخُلُوهَا بِسَلَٰمٍ ءَامِنِينَ

(A ce da su): “Ku shige ta lafiya lau kuna amintattu.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 47

وَنَزَعۡنَا مَا فِي صُدُورِهِم مِّنۡ غِلٍّ إِخۡوَٰنًا عَلَىٰ سُرُرٖ مُّتَقَٰبِلِينَ

Muka kuma cire abin da ke cikin zukatansu na qullata (suka zama) ‘yan’uwa a kan gadaje suna fuskantar juna



السورة: Suratul Hijr

الآية : 48

لَا يَمَسُّهُمۡ فِيهَا نَصَبٞ وَمَا هُم مِّنۡهَا بِمُخۡرَجِينَ

Wata gajiya ba za ta shafe su ba, kuma su ba waxanda za a fitar ba ne



السورة: Suratul Hijr

الآية : 49

۞نَبِّئۡ عِبَادِيٓ أَنِّيٓ أَنَا ٱلۡغَفُورُ ٱلرَّحِيمُ

Ka bai wa bayina labarin cewa lalle Ni, Ni ne Mai gafara, Mai jin qai



السورة: Suratul Hijr

الآية : 50

وَأَنَّ عَذَابِي هُوَ ٱلۡعَذَابُ ٱلۡأَلِيمُ

Kuma lalle azabata ita ce azaba mai raxaxi



السورة: Suratul Hijr

الآية : 51

وَنَبِّئۡهُمۡ عَن ضَيۡفِ إِبۡرَٰهِيمَ

Kuma ka ba su labari game da baqin Ibrahimu[1]


1- Su ne mala’ikun da suka ziyarci Ibrahim () a kan hanyarsu ta zuwa hallaka mutanen Annabi Luxu ().


السورة: Suratul Hijr

الآية : 52

إِذۡ دَخَلُواْ عَلَيۡهِ فَقَالُواْ سَلَٰمٗا قَالَ إِنَّا مِنكُمۡ وَجِلُونَ

Lokacin da suka shiga wurinsa suka ce: “Muna yi maka sallama”, ya ce: “Lalle mu a tsorace muke da ku.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 53

قَالُواْ لَا تَوۡجَلۡ إِنَّا نُبَشِّرُكَ بِغُلَٰمٍ عَلِيمٖ

Suka ce: “Kada ka ji tsoro, lalle mu muna yi maka albishir ne da (samun) yaro mai ilimi.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 54

قَالَ أَبَشَّرۡتُمُونِي عَلَىٰٓ أَن مَّسَّنِيَ ٱلۡكِبَرُ فَبِمَ تُبَشِّرُونَ

Ya ce: “Yanzu kwa yi mini albishir bayan kuwa ga shi tsufa ya kama ni? To da me kuma za ku yi min albishir?!”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 55

قَالُواْ بَشَّرۡنَٰكَ بِٱلۡحَقِّ فَلَا تَكُن مِّنَ ٱلۡقَٰنِطِينَ

Suka ce: “Mun yi maka albishir da gaskiya ne, don haka kada ka zamo daga masu xebe qauna.”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 56

قَالَ وَمَن يَقۡنَطُ مِن رَّحۡمَةِ رَبِّهِۦٓ إِلَّا ٱلضَّآلُّونَ

Ya ce: “Ba wanda zai xebe qauna daga rahamar Ubangijinsa, sai vatattun (mutane).”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 57

قَالَ فَمَا خَطۡبُكُمۡ أَيُّهَا ٱلۡمُرۡسَلُونَ

Ya ce: “Me yake tafe da ku ya ku waxannan manzanni?”



السورة: Suratul Hijr

الآية : 58

قَالُوٓاْ إِنَّآ أُرۡسِلۡنَآ إِلَىٰ قَوۡمٖ مُّجۡرِمِينَ

Suka ce: “Lalle mu an aike mu ne zuwa ga wasu mutane masu laifi (wato mutanen Luxu)



السورة: Suratul Hijr

الآية : 59

إِلَّآ ءَالَ لُوطٍ إِنَّا لَمُنَجُّوهُمۡ أَجۡمَعِينَ

“In ban da iyalin Luxu, lalle tabbas za mu tserar da su baki xaya



السورة: Suratul Hijr

الآية : 60

إِلَّا ٱمۡرَأَتَهُۥ قَدَّرۡنَآ إِنَّهَا لَمِنَ ٱلۡغَٰبِرِينَ

“Sai fa matarsa ita kam mun qaddara cewa tabbas za ta zama cikin halakakku.”