- 
                        
                             السورة : 
                             Suratur Rahman 
                        
                    
- 
                        
                             الجزء: 
                            27
                        
                    
- 
                        
                            عدد الآيات : 
                             78 
                        
                    
- 
                        
                            رقم الآية : 
                            
                        
                    
 
            
         
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   1 
    
    
        
            
                ٱلرَّحۡمَٰنُ
                
                    (Allah) Mai rahama
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                        
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   2 
    
    
        
            
                 عَلَّمَ ٱلۡقُرۡءَانَ
                
                    Shi Ya koyar da Alqur’ani
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   3 
    
    
        
            
                 خَلَقَ ٱلۡإِنسَٰنَ
                
                    Ya halicci mutum
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   4 
    
    
        
            
                 عَلَّمَهُ ٱلۡبَيَانَ
                
                    Ya koyar da shi bayani
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   5 
    
    
        
            
                 ٱلشَّمۡسُ وَٱلۡقَمَرُ بِحُسۡبَانٖ
                
                    Rana da wata (suna tafiya) a tsare
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   6 
    
    
        
            
                 وَٱلنَّجۡمُ وَٱلشَّجَرُ يَسۡجُدَانِ
                
                    Tsirrai da bishiyoyi suna yin sujjada[1]
                
             
            
            
1-  Watau tsirrai waxanda ba sa tashi tsaye da bishiyoyi masu tsayawa a kan sandunansu.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   7 
    
    
        
            
                 وَٱلسَّمَآءَ رَفَعَهَا وَوَضَعَ ٱلۡمِيزَانَ
                
                    Sama kuma Ya xaga ta, Ya kuma kafa adalci
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   8 
    
    
        
            
                 أَلَّا تَطۡغَوۡاْ فِي ٱلۡمِيزَانِ
                
                    Don kada ku yi zalunci a abin awo
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   9 
    
    
        
            
                 وَأَقِيمُواْ ٱلۡوَزۡنَ بِٱلۡقِسۡطِ وَلَا تُخۡسِرُواْ ٱلۡمِيزَانَ
                
                    Kuma ku tabbatar da awo da adalci kada kuma ku tauye abin awo
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   10 
    
    
        
            
                 وَٱلۡأَرۡضَ وَضَعَهَا لِلۡأَنَامِ
                
                    Qasa kuma Ya yi ta saboda talikai
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   11 
    
    
        
            
                 فِيهَا فَٰكِهَةٞ وَٱلنَّخۡلُ ذَاتُ ٱلۡأَكۡمَامِ
                
                    A cikinta akwai abin marmari da dabinai ma’abota kwasfa
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   12 
    
    
        
            
                 وَٱلۡحَبُّ ذُو ٱلۡعَصۡفِ وَٱلرَّيۡحَانُ
                
                    Da qwayoyi ma’abota qaiqayi da kuma ganyaye masu qanshi
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   13 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    To da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   14 
    
    
        
            
                 خَلَقَ ٱلۡإِنسَٰنَ مِن صَلۡصَٰلٖ كَٱلۡفَخَّارِ
                
                    Ya halicci mutum daga busasshen tavo kamar kasko
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   15 
    
    
        
            
                 وَخَلَقَ ٱلۡجَآنَّ مِن مَّارِجٖ مِّن نَّارٖ
                
                    Ya kuma halicci aljani daga harshen wuta
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   16 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   17 
    
    
        
            
                 رَبُّ ٱلۡمَشۡرِقَيۡنِ وَرَبُّ ٱلۡمَغۡرِبَيۡنِ
                
                    Ubangijin mahudar rana biyu da mafaxarta biyu[1]
                
             
            
            
1-  Watau a lokacin sanyi da kuma lokacin zafi.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   18 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   19 
    
    
        
            
                 مَرَجَ ٱلۡبَحۡرَيۡنِ يَلۡتَقِيَانِ
                
                    Ya gudanar da koguna guda biyu suna haxuwa (da juna)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   20 
    
    
        
            
                 بَيۡنَهُمَا بَرۡزَخٞ لَّا يَبۡغِيَانِ
                
                    A tsakaninsu (kuma) akwai wani shamaki da ya hana su shiga juna
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   21 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   22 
    
    
        
            
                 يَخۡرُجُ مِنۡهُمَا ٱللُّؤۡلُؤُ وَٱلۡمَرۡجَانُ
                
                    Lu’ulu’u da murjani suna fita daga cikinsu
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   23 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   24 
    
    
        
            
                 وَلَهُ ٱلۡجَوَارِ ٱلۡمُنشَـَٔاتُ فِي ٱلۡبَحۡرِ كَٱلۡأَعۡلَٰمِ
                
                    Jiragen ruwa kuma da aka yi su suna gudu a cikin kogi kamar manya-manyan duwatsu nasa ne
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   25 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   26 
    
    
        
            
                 كُلُّ مَنۡ عَلَيۡهَا فَانٖ
                
                    Dukkan wanda yake kanta (qasar) qararre ne
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   27 
    
    
        
            
                 وَيَبۡقَىٰ وَجۡهُ رَبِّكَ ذُو ٱلۡجَلَٰلِ وَٱلۡإِكۡرَامِ
                
                    Fuskar Ubangijinka kuwa Ma’abocin girma da karamci ne kawai take wanzuwa
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   28 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   29 
    
    
        
            
                 يَسۡـَٔلُهُۥ مَن فِي ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِۚ كُلَّ يَوۡمٍ هُوَ فِي شَأۡنٖ
                
                    Duk wanda yake cikin sammai da qasa yana roqon Sa. Kowane lokacin Shi a cikin wani sha’ani yake
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratur Rahman 
        
        الآية :   30 
    
    
        
            
                 فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
                
                    Da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
-