- 
                        
                             السورة : 
                             Suratud Dukhan 
                        
                    
- 
                        
                             الجزء: 
                            25
                        
                    
- 
                        
                            عدد الآيات : 
                             59 
                        
                    
- 
                        
                            رقم الآية : 
                            
                        
                    
 
            
         
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   1 
    
    
        
            
            
            
1-  Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                        
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   2 
    
    
        
            
                 وَٱلۡكِتَٰبِ ٱلۡمُبِينِ
                
                    Na rantse da Littafi mai bayyanawa (shi ne Alqur’ani)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   3 
    
    
        
            
                 إِنَّآ أَنزَلۡنَٰهُ فِي لَيۡلَةٖ مُّبَٰرَكَةٍۚ إِنَّا كُنَّا مُنذِرِينَ
                
                    Lalle Mu Muka saukar da shi a cikin dare mai albarka[1]. Lalle Mu Mun kasance Masu gargaxi
                
             
            
            
1-  Shi ne daren Lailatul Qadari. Duba Suratul Qadri.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   4 
    
    
        
            
                 فِيهَا يُفۡرَقُ كُلُّ أَمۡرٍ حَكِيمٍ
                
                    A cikinsa ne (daren) ake fasalta kowane tabbataccen al’amari (na wannan shekara)[1]
                
             
            
            
1-  Watau al’amarin da ya shafi rabon arziqi da tsawon rai da sauran abubuwa da Allah ya qaddara za su faru a wannan shekarar.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   5 
    
    
        
            
                 أَمۡرٗا مِّنۡ عِندِنَآۚ إِنَّا كُنَّا مُرۡسِلِينَ
                
                    Al’amari ne (da Muke fasaltawa) daga wurinmu. Lalle Mun kasance Mu ne Masu aikowa (da manzanni)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   6 
    
    
        
            
                 رَحۡمَةٗ مِّن رَّبِّكَۚ إِنَّهُۥ هُوَ ٱلسَّمِيعُ ٱلۡعَلِيمُ
                
                    Don rahama daga Ubangijinka. Lalle shi Mai ji ne, Masani
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   7 
    
    
        
            
                 رَبِّ ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِ وَمَا بَيۡنَهُمَآۖ إِن كُنتُم مُّوقِنِينَ
                
                    Ubangijin sammai da qasa da abin da yake tsakaninsu; idan kun kasance masu sakankancewa
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   8 
    
    
        
            
                 لَآ إِلَٰهَ إِلَّا هُوَ يُحۡيِۦ وَيُمِيتُۖ رَبُّكُمۡ وَرَبُّ ءَابَآئِكُمُ ٱلۡأَوَّلِينَ
                
                    Babu wani abin bauta wa da gaskiya sai Shi, Shi ne Yake rayarwa Yake kuma kashewa; (Shi ne) Ubangijinku kuma Ubangijin iyayenku na farko
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   9 
    
    
        
            
                 بَلۡ هُمۡ فِي شَكّٖ يَلۡعَبُونَ
                
                    A’a, su dai suna cikin shakka ne, suna wasanni
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   10 
    
    
        
            
                 فَٱرۡتَقِبۡ يَوۡمَ تَأۡتِي ٱلسَّمَآءُ بِدُخَانٖ مُّبِينٖ
                
                    Sai ka saurari ranar da sama za ta zo da hayaqi bayyananne[1]
                
             
            
            
1-  Shi ne hayaqi da idanuwansu za su riqa nuna musu, shi saboda tsananin yunwa.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   11 
    
    
        
            
                 يَغۡشَى ٱلنَّاسَۖ هَٰذَا عَذَابٌ أَلِيمٞ
                
                    Zai lulluve (idanuwan) mutane; wannan azaba ce mai raxaxi
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   12 
    
    
        
            
                 رَّبَّنَا ٱكۡشِفۡ عَنَّا ٱلۡعَذَابَ إِنَّا مُؤۡمِنُونَ
                
                    (Za su ce): “Ya Ubangijinmu, Ka yaye mana wannan azaba, lalle mu masu yin imani ne.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   13 
    
    
        
            
                 أَنَّىٰ لَهُمُ ٱلذِّكۡرَىٰ وَقَدۡ جَآءَهُمۡ رَسُولٞ مُّبِينٞ
                
                    Ta ina wa’azi zai amfane su, alhali kuwa haqiqa Manzo mai bayani ya zo musu?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   14 
    
    
        
            
                 ثُمَّ تَوَلَّوۡاْ عَنۡهُ وَقَالُواْ مُعَلَّمٞ مَّجۡنُونٌ
                
                    Sannan suka juya masa baya suka ce: “Ai wani ne ya koya masa, (kuma shi) tavavve ne
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   15 
    
    
        
            
                 إِنَّا كَاشِفُواْ ٱلۡعَذَابِ قَلِيلًاۚ إِنَّكُمۡ عَآئِدُونَ
                
                    Lalle Mu Masu yaye muku azabar ne xan lokaci kaxan. Lalle (kuma) ku masu komawa ne
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   16 
    
    
        
            
                 يَوۡمَ نَبۡطِشُ ٱلۡبَطۡشَةَ ٱلۡكُبۡرَىٰٓ إِنَّا مُنتَقِمُونَ
                
                    (Ka tuna) ranar da za Mu damqe su babbar damqa[1], lalle Mu Masu sakawa ne
                
             
            
            
1-  Ita ce ranar yaqin Badar lokacin da Allah ya damqi manyan kafiran Makka aka karkashe su.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   17 
    
    
        
            
                 ۞وَلَقَدۡ فَتَنَّا قَبۡلَهُمۡ قَوۡمَ فِرۡعَوۡنَ وَجَآءَهُمۡ رَسُولٞ كَرِيمٌ
                
                    Haqiqa kuma Mun jarrabi mutanen Fir’auna tun kafin su, kuma Manzo mai karamci ya zo musu
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   18 
    
    
        
            
                 أَنۡ أَدُّوٓاْ إِلَيَّ عِبَادَ ٱللَّهِۖ إِنِّي لَكُمۡ رَسُولٌ أَمِينٞ
                
                    (Da cewa): “Ku ba ni bayin Allah (watau Banu Isra’ila); lalle ni Manzo ne amintacce a gare ku
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   19 
    
    
        
            
                 وَأَن لَّا تَعۡلُواْ عَلَى ٱللَّهِۖ إِنِّيٓ ءَاتِيكُم بِسُلۡطَٰنٖ مُّبِينٖ
                
                    “Kuma kada ku yi wa Allah girman kai; lalle ni zan kawo muku hujjoji mabayyana
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   20 
    
    
        
            
                 وَإِنِّي عُذۡتُ بِرَبِّي وَرَبِّكُمۡ أَن تَرۡجُمُونِ
                
                    “Kuma lalle ni ina neman tsari na Ubangijina kuma Ubangijinku, don kada ku jefe ni
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   21 
    
    
        
            
                 وَإِن لَّمۡ تُؤۡمِنُواْ لِي فَٱعۡتَزِلُونِ
                
                    “Idan kuma ba ku yi imani da ni ba sai ku qyale ni.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   22 
    
    
        
            
                 فَدَعَا رَبَّهُۥٓ أَنَّ هَـٰٓؤُلَآءِ قَوۡمٞ مُّجۡرِمُونَ
                
                    Sai ya roqi Ubangijinsa cewa: “Lalle waxannan mutane ne masu manyan laifuka.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   23 
    
    
        
            
                 فَأَسۡرِ بِعِبَادِي لَيۡلًا إِنَّكُم مُّتَّبَعُونَ
                
                    Sai (aka ce masa): “Ka tafi da bayina da daddare, lalle ku za a biyo bayanku
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   24 
    
    
        
            
                 وَٱتۡرُكِ ٱلۡبَحۡرَ رَهۡوًاۖ إِنَّهُمۡ جُندٞ مُّغۡرَقُونَ
                
                    “Kuma ka bar kogi a tsaye cak (bayan tsallakewa); lalle su runduna ne da za a nutsar.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   25 
    
    
        
            
                 كَمۡ تَرَكُواْ مِن جَنَّـٰتٖ وَعُيُونٖ
                
                    Sun bar gonaki da kuma idanuwan ruwa masu yawa
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   26 
    
    
        
            
                 وَزُرُوعٖ وَمَقَامٖ كَرِيمٖ
                
                    Da kuma shuke-shuke da wurin zama mai daraja
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   27 
    
    
        
            
                 وَنَعۡمَةٖ كَانُواْ فِيهَا فَٰكِهِينَ
                
                    Da kuma kayan jin daxi da suka kasance masu ni’imtuwa da su
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   28 
    
    
        
            
                 كَذَٰلِكَۖ وَأَوۡرَثۡنَٰهَا قَوۡمًا ءَاخَرِينَ
                
                    Kamar haka ne; sai Muka kuma gadar da su ga wasu mutane daban (su ne Banu Isra’ila)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   29 
    
    
        
            
                 فَمَا بَكَتۡ عَلَيۡهِمُ ٱلسَّمَآءُ وَٱلۡأَرۡضُ وَمَا كَانُواْ مُنظَرِينَ
                
                    Sannan (halittun) sama da na qasa ba su yi alhininsu ba, ba su kuma kasance ababen saurara wa ba
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            السورة:
              Suratud Dukhan 
        
        الآية :   30 
    
    
        
            
                 وَلَقَدۡ نَجَّيۡنَا بَنِيٓ إِسۡرَـٰٓءِيلَ مِنَ ٱلۡعَذَابِ ٱلۡمُهِينِ
                
                    Haqiqa kuma Mun tserar da Banu Isra’ila daga azabar wulaqanci
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تم خطأ 
 
 
 
 
-