السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 70

إِذۡ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوۡمِهِۦ مَا تَعۡبُدُونَ

Lokacin da ya ce wa babansa da kuma mutanensa: “Me kuke bauta wa?”



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 71

قَالُواْ نَعۡبُدُ أَصۡنَامٗا فَنَظَلُّ لَهَا عَٰكِفِينَ

Suka ce: “Muna bauta wa gumaka ne, sai mukan duqufa wajen bautarsu.”



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 72

قَالَ هَلۡ يَسۡمَعُونَكُمۡ إِذۡ تَدۡعُونَ

(Ibrahimu) ya ce: “Shin suna jin ku kuwa lokacin da kuke kiran su?



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 73

أَوۡ يَنفَعُونَكُمۡ أَوۡ يَضُرُّونَ

“Ko kuwa suna amfanar ku ne, ko suna cutarwa?”



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 74

قَالُواْ بَلۡ وَجَدۡنَآ ءَابَآءَنَا كَذَٰلِكَ يَفۡعَلُونَ

Suka ce: “A’a; mun sami iyayenmu ne suna aikata kamar haka.”



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 75

قَالَ أَفَرَءَيۡتُم مَّا كُنتُمۡ تَعۡبُدُونَ

(Ibrahimu) ya ce: “Yanzu kun ga abin nan da kuka kasance kuna bautawa



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 76

أَنتُمۡ وَءَابَآؤُكُمُ ٱلۡأَقۡدَمُونَ

“Ku da iyayenku da suka gabata



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 77

فَإِنَّهُمۡ عَدُوّٞ لِّيٓ إِلَّا رَبَّ ٱلۡعَٰلَمِينَ

“To lalle su abokan gabata ne sai fa Ubangijin talikai



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 78

ٱلَّذِي خَلَقَنِي فَهُوَ يَهۡدِينِ

“Wanda Ya halicce ni, to Shi ne Yake shiryar da ni



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 79

وَٱلَّذِي هُوَ يُطۡعِمُنِي وَيَسۡقِينِ

“Kuma wanda Shi ne Yake ciyar da ni kuma Yake shayar da ni



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 80

وَإِذَا مَرِضۡتُ فَهُوَ يَشۡفِينِ

“Idan kuma na yi rashin lafiya, to Shi ne zai warkar da ni



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 81

وَٱلَّذِي يُمِيتُنِي ثُمَّ يُحۡيِينِ

“Kuma wanda zai kashe ni sannan Ya (sake) raya ni



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 82

وَٱلَّذِيٓ أَطۡمَعُ أَن يَغۡفِرَ لِي خَطِيٓـَٔتِي يَوۡمَ ٱلدِّينِ

“Wanda kuma nake kwaxayin Ya gafarta min kurakuraina ranar sakamako



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 83

رَبِّ هَبۡ لِي حُكۡمٗا وَأَلۡحِقۡنِي بِٱلصَّـٰلِحِينَ

“Ubangijina Ka hore min ilimi, kuma Ka haxa ni da (bayinka) na gari



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 84

وَٱجۡعَل لِّي لِسَانَ صِدۡقٖ فِي ٱلۡأٓخِرِينَ

“Kuma Ka sanya min abin kyakkyawan ambato cikin ‘yan baya



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 85

وَٱجۡعَلۡنِي مِن وَرَثَةِ جَنَّةِ ٱلنَّعِيمِ

“Kuma Ka sanya ni cikin magada Aljannar ni’ima



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 86

وَٱغۡفِرۡ لِأَبِيٓ إِنَّهُۥ كَانَ مِنَ ٱلضَّآلِّينَ

“Kuma Ka gafarta wa babana, lalle shi ya zamo cikin vatattu.[1]


1- Ya yi masa wannan addu’a ne tun gabanin a hana shi, kamar yadda ya zo a cikin Suratut Tauba, aya ta 114.


السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 87

وَلَا تُخۡزِنِي يَوۡمَ يُبۡعَثُونَ

“Kada kuma Ka kunyata ni ranar da za a tashe su



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 88

يَوۡمَ لَا يَنفَعُ مَالٞ وَلَا بَنُونَ

“Ranar da dukiya da ‘ya’yaye ba sa amfani



السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 89

إِلَّا مَنۡ أَتَى ٱللَّهَ بِقَلۡبٖ سَلِيمٖ

“Sai dai wanda ya zo wa Allah da lafiyayyar zuciya.”



السورة: Suratul Ankabut

الآية : 16

وَإِبۡرَٰهِيمَ إِذۡ قَالَ لِقَوۡمِهِ ٱعۡبُدُواْ ٱللَّهَ وَٱتَّقُوهُۖ ذَٰلِكُمۡ خَيۡرٞ لَّكُمۡ إِن كُنتُمۡ تَعۡلَمُونَ

Kuma (ka tuna) Ibrahimu lokacin da ya ce da mutanensa: “Ku bauta wa Allah, kuma ku kiyaye dokokinsa, wannan shi ya fi muku alheri in kun kasance kun san (haka)



السورة: Suratul Ankabut

الآية : 17

إِنَّمَا تَعۡبُدُونَ مِن دُونِ ٱللَّهِ أَوۡثَٰنٗا وَتَخۡلُقُونَ إِفۡكًاۚ إِنَّ ٱلَّذِينَ تَعۡبُدُونَ مِن دُونِ ٱللَّهِ لَا يَمۡلِكُونَ لَكُمۡ رِزۡقٗا فَٱبۡتَغُواْ عِندَ ٱللَّهِ ٱلرِّزۡقَ وَٱعۡبُدُوهُ وَٱشۡكُرُواْ لَهُۥٓۖ إِلَيۡهِ تُرۡجَعُونَ

Lalle abin da kuke bauta wa ba Allah ba gumaka ne kawai, kuna kuma qirqirar qarya ne[1]. Lalle waxanda kuke bauta wa ba Allah ba, ba su mallaki wani arziki ba gare ku, sai ku nemi arziki a wurin Allah, kuma ku bauta masa, ku kuma gode masa; gare Shi ne kawai za a mayar da ku


1- Domin su ne suke sassaqa su da hannayensu suke kuma sanya musu sunaye sannan su bauta musu.


السورة: Suratul Ankabut

الآية : 18

وَإِن تُكَذِّبُواْ فَقَدۡ كَذَّبَ أُمَمٞ مِّن قَبۡلِكُمۡۖ وَمَا عَلَى ٱلرَّسُولِ إِلَّا ٱلۡبَلَٰغُ ٱلۡمُبِينُ

Idan kuma kuka qaryata, to haqiqa da ma wasu al’ummun da suke gabaninku sun qaryata; ba abin da yake kan Manzo sai isar da saqo mabayyani



السورة: Suratul Ankabut

الآية : 24

فَمَا كَانَ جَوَابَ قَوۡمِهِۦٓ إِلَّآ أَن قَالُواْ ٱقۡتُلُوهُ أَوۡ حَرِّقُوهُ فَأَنجَىٰهُ ٱللَّهُ مِنَ ٱلنَّارِۚ إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَٰتٖ لِّقَوۡمٖ يُؤۡمِنُونَ

To ba wani jawabi da ya fito daga bakin mutanensa sai cewa da suka yi: “Ku kashe shi ko kuma ku qone shi!” Sai Allah Ya tserar da shi daga wutar. Lalle a game da wannan tabbas akwai ayoyi ga mutanen da suka yi imani



السورة: Suratul Ankabut

الآية : 25

وَقَالَ إِنَّمَا ٱتَّخَذۡتُم مِّن دُونِ ٱللَّهِ أَوۡثَٰنٗا مَّوَدَّةَ بَيۡنِكُمۡ فِي ٱلۡحَيَوٰةِ ٱلدُّنۡيَاۖ ثُمَّ يَوۡمَ ٱلۡقِيَٰمَةِ يَكۡفُرُ بَعۡضُكُم بِبَعۡضٖ وَيَلۡعَنُ بَعۡضُكُم بَعۡضٗا وَمَأۡوَىٰكُمُ ٱلنَّارُ وَمَا لَكُم مِّن نَّـٰصِرِينَ

Kuma ya ce (da su): “Lalle ba abin da kuka riqa wanin Allah sai gumaka kawai don qauna da take tsakaninku a rayuwar duniya; sannan ranar alqiyama wasunku za su kafirce wa wasu, kuma wasunku za su la’anci wasu, makomarku kuma wuta ce, ba ku da kuwa wasu mataimaka.”



السورة: Suratul Ankabut

الآية : 26

۞فَـَٔامَنَ لَهُۥ لُوطٞۘ وَقَالَ إِنِّي مُهَاجِرٌ إِلَىٰ رَبِّيٓۖ إِنَّهُۥ هُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلۡحَكِيمُ

Sai Luxu ya yi imani da shi. (Sai Ibrahimu) kuma ya ce: “Lalle ni mai yin hijira ne zuwa ga Ubangijina; lalle Shi Mabuwayi ne, Mai hikima.”



السورة: Suratul Ankabut

الآية : 27

وَوَهَبۡنَا لَهُۥٓ إِسۡحَٰقَ وَيَعۡقُوبَ وَجَعَلۡنَا فِي ذُرِّيَّتِهِ ٱلنُّبُوَّةَ وَٱلۡكِتَٰبَ وَءَاتَيۡنَٰهُ أَجۡرَهُۥ فِي ٱلدُّنۡيَاۖ وَإِنَّهُۥ فِي ٱلۡأٓخِرَةِ لَمِنَ ٱلصَّـٰلِحِينَ

Muka kuma yi masa baiwa da (xansa) Is’haqa da kuma (jikansa) Ya’aqubu, Muka kuma sanya annabta da littafi a cikin zuriyarsa, Muka kuma ba shi ladansa a duniya; kuma lalle shi a lahira tabbas yana cikin salihai



السورة: Suratul Ankabut

الآية : 31

وَلَمَّا جَآءَتۡ رُسُلُنَآ إِبۡرَٰهِيمَ بِٱلۡبُشۡرَىٰ قَالُوٓاْ إِنَّا مُهۡلِكُوٓاْ أَهۡلِ هَٰذِهِ ٱلۡقَرۡيَةِۖ إِنَّ أَهۡلَهَا كَانُواْ ظَٰلِمِينَ

Lokacin kuwa da manzanninmu suka zo wa Ibrahimu da albishir[1], sai suka ce: “Lalle mu masu hallaka mutanen wannan alqaryar ne, lalle mutanenta sun kasance azzalumai.”


1- Albishir na samun haihuwar xansa Ishaq () da kuma jikansa Ya’aqub ().


السورة: Suratul Ankabut

الآية : 32

قَالَ إِنَّ فِيهَا لُوطٗاۚ قَالُواْ نَحۡنُ أَعۡلَمُ بِمَن فِيهَاۖ لَنُنَجِّيَنَّهُۥ وَأَهۡلَهُۥٓ إِلَّا ٱمۡرَأَتَهُۥ كَانَتۡ مِنَ ٱلۡغَٰبِرِينَ

Sai (Ibrahimu) ya ce: “Lalle Luxu yana cikinta”. Sai suka ce: “Mu muka fi sanin waxanda suke cikinta; tabbas za mu tserar da shi tare da iyalinsa, sai matarsa kawai da ta kasance cikin waxanda za su yi saura (a hallaka su tare)”



السورة: Suratus Saffat

الآية : 83

۞وَإِنَّ مِن شِيعَتِهِۦ لَإِبۡرَٰهِيمَ

Lalle kuma Ibrahimu yana daga mabiya addininsa