السورة: Suratul Qalam

الآية : 51

وَإِن يَكَادُ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ لَيُزۡلِقُونَكَ بِأَبۡصَٰرِهِمۡ لَمَّا سَمِعُواْ ٱلذِّكۡرَ وَيَقُولُونَ إِنَّهُۥ لَمَجۡنُونٞ

Lalle kuma waxanda suka kafirta sun yi kusa su kayar da kai da kallonsu yayin da suka ji Alqur’ani, suka kuma riqa cewa: “Lalle shi tabbas mahaukaci ne!”