السورة: Suratul Baqara

الآية : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Allah () ya buxe wannan Sura da harufan Alif da Lam da Mim. Hakanan akwai surorin da dama da Allah ya buxe su da irin waxannan datsattsun haruffa. Allah ne kaxai ya san haqiqanin abin da yake nufi da su. Wasu malamai na cewa, Allah yana nuna mu’ujizar Alqurani ne da irin waxannan haruffa.


السورة: Suratu Ali-Imran

الآية : 1

الٓمٓ

ALIF LAAM MIIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratul A’araf

الآية : 1

الٓمٓصٓ

ALIF LAAM MIIM SAAD[1]


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Yunus

الآية : 1

الٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِ ٱلۡحَكِيمِ

ALIF LAM RA[1]. Waxannan ayoyin littafi ne (wato Alqur’ani) mai hikima


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Hud

الآية : 1

الٓرۚ كِتَٰبٌ أُحۡكِمَتۡ ءَايَٰتُهُۥ ثُمَّ فُصِّلَتۡ مِن لَّدُنۡ حَكِيمٍ خَبِيرٍ

ALIF LAM RA[1]. (Wannan) Littafi ne da aka kyautata ayoyinsa sannan aka bayyana su filla-filla, daga wurin Mai hikima, Masani


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Yusuf 

الآية : 1

الٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِ ٱلۡمُبِينِ

ALIF LAM RA[1]. Waxannan ayoyi ne na Littafi mabayyani


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratur Ra’ad

الآية : 1

الٓمٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِۗ وَٱلَّذِيٓ أُنزِلَ إِلَيۡكَ مِن رَّبِّكَ ٱلۡحَقُّ وَلَٰكِنَّ أَكۡثَرَ ٱلنَّاسِ لَا يُؤۡمِنُونَ

ALIF LAM MIM RA[1]. Waxannan ayoyi ne na Littafi (wato Alqur’ani). Wanda kuma aka saukar maka daga Ubangijinka gaskiya ne, sai dai lalle yawancin mutane ba sa yin imani


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Ibrahim

الآية : 1

الٓرۚ كِتَٰبٌ أَنزَلۡنَٰهُ إِلَيۡكَ لِتُخۡرِجَ ٱلنَّاسَ مِنَ ٱلظُّلُمَٰتِ إِلَى ٱلنُّورِ بِإِذۡنِ رَبِّهِمۡ إِلَىٰ صِرَٰطِ ٱلۡعَزِيزِ ٱلۡحَمِيدِ

ALIF LAM RA[1]. Littafi ne da Muka saukar maka da shi, don ka fitar da mutane daga duffai zuwa ga haske, da izinin Ubangijinsu zuwa ga tafarkin (Allah) Mabuwayi, Abin godiya


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratul Hijr

الآية : 1

الٓرۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡكِتَٰبِ وَقُرۡءَانٖ مُّبِينٖ

ALIF LAM RA[1]. Waxannan ayoyin Littafi ne, kuma abin karatu ne mabayyani


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Maryam

الآية : 1

كٓهيعٓصٓ

KAF HA YA AIN SAD[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Xa Ha

الآية : 1

طه

Xa Ha[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratus Shu’ara

الآية : 1

طسٓمٓ

XA SIN MIM



السورة: Suratun Namli

الآية : 1

طسٓۚ تِلۡكَ ءَايَٰتُ ٱلۡقُرۡءَانِ وَكِتَابٖ مُّبِينٍ

XA SIN[1]. Waxannan ayoyin Alqur’ani ne kuma Littafi mabayyani


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratul Qasas

الآية : 1

طسٓمٓ

XA SIN MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratul Ankabut

الآية : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratur Rum

الآية : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Luqman

الآية : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8..


السورة: Suratus Sajda

الآية : 1

الٓمٓ

ALIF LAM MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Yasin

الآية : 1

يسٓ

YA SIN[1]


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Sad

الآية : 1

صٓۚ وَٱلۡقُرۡءَانِ ذِي ٱلذِّكۡرِ

SAD[1]. “Na rantse da Alqur’ani ma’abocin xaukaka


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Ghafir

الآية : 1

حمٓ

HA MIM



السورة: Suratu Fussilat

الآية : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratus Shura

الآية : 1

حمٓ

HA MIM



السورة: Suratus Shura

الآية : 2

عٓسٓقٓ

AIN SIN QAF[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratuz Zukhruf 

الآية : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratud Dukhan

الآية : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratul Jasiya

الآية : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratul Ahqaf 

الآية : 1

حمٓ

HA MIM[1]


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratu Qaf 

الآية : 1

قٓۚ وَٱلۡقُرۡءَانِ ٱلۡمَجِيدِ

QAF[1]. Na rantse da Alqur’ani mai girma


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.


السورة: Suratul Qalam

الآية : 1

نٓۚ وَٱلۡقَلَمِ وَمَا يَسۡطُرُونَ

NUN[1]. (Allah ya ce): Na rantse da alqalami da abin da (mala’iku) suke rubutawa


1- Duba Suratul Baqara, aya ta 1, hashiya ta 8.