وَأَمَّا مَنۡ أُوتِيَ كِتَٰبَهُۥ بِشِمَالِهِۦ فَيَقُولُ يَٰلَيۡتَنِي لَمۡ أُوتَ كِتَٰبِيَهۡ
Amma kuma wanda aka bai wa littafinsa a hannunsa na hagun sai ya ce: “Kaicona, ina ma da ba a ba ni littafina ba!
وَلَمۡ أَدۡرِ مَا حِسَابِيَهۡ
“Kuma ban san mene ne sakamakona ba
وَإِذَا ٱلۡمَوۡءُۥدَةُ سُئِلَتۡ
Idan kuma yarinyar da aka binne da rai aka tambaye ta
بِأَيِّ ذَنۢبٖ قُتِلَتۡ
Da wane laifi ne aka kashe ta?
فَأَمَّا مَنۡ أُوتِيَ كِتَٰبَهُۥ بِيَمِينِهِۦ
To amma duk wanda aka bai wa littafinsa a hannunsa na dama
فَسَوۡفَ يُحَاسَبُ حِسَابٗا يَسِيرٗا
To za a yi masa hisabi mai sauqi[1]
1- Watau ta hanyar bijiro ayyukansa a dunqule ba tare da binciken qwaqwaf ba.
ثُمَّ إِنَّ عَلَيۡنَا حِسَابَهُم
Sannan kuma a kanmu ne hisabinsu yake
ثُمَّ لَتُسۡـَٔلُنَّ يَوۡمَئِذٍ عَنِ ٱلنَّعِيمِ
Sannan kuma tabbas lalle za a tambaye ku a wannan ranar game da ni’imomin (da kuka mora a duniya)