السورة: Suratun Naba’i

الآية : 22

لِّلطَّـٰغِينَ مَـَٔابٗا

Makoma ce ga masu xagawa



السورة: Suratul Humaza

الآية : 5

وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡحُطَمَةُ

Me kuma ya sanar da kai irin girman ‘Huxama’?



السورة: Suratul Humaza

الآية : 6

نَارُ ٱللَّهِ ٱلۡمُوقَدَةُ

Wuta ce ta Allah abar hurawa



السورة: Suratul Humaza

الآية : 7

ٱلَّتِي تَطَّلِعُ عَلَى ٱلۡأَفۡـِٔدَةِ

Wadda take mamaye zukata



السورة: Suratul Humaza

الآية : 8

إِنَّهَا عَلَيۡهِم مُّؤۡصَدَةٞ

Lalle ita abar kullewa ce da su[1]


1- Watau za a kulle kafirai a cikin ruf babu fita.


السورة: Suratul Humaza

الآية : 9

فِي عَمَدٖ مُّمَدَّدَةِۭ

A cikin ginshiqai miqaqqu (da suka kewaye ta)